Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kai ziyarar ba zato ba tsammani babban Asibitin Dutse, babban birnin jihar, ya kama malaman lafiya suka sayar da magani.
Tsadar tumatir ta sanya matan babban birnin tarayya Abuja komawa amfani da karas da wasu nau'o'in kayan lambu wajen yin miya saɓanin tumatir da aka saba amfani.
Gwamnatin kasar Sweden ta musanta zargin cewa da hannunta aka kona Alkur'ani mai girma a kasar, ta nuna bacin ranta tare da Allah wadai da wannan aika-aika.
Ejikeme Mmesoma, ɗaliba daga jihar Anambra wacce ta zo na ɗaya a yawan makin JAMB ta ce bata san yadda ake buga sakamakon bogi bba balle ta kara wa kanta maki.
Dazu nan aka ji Malam Nuhu Ribadu ya yi bayanin abin da su ka tattauna da Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa shi da hafsoshin tsaro za su kawo tsaro a kasa
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura, ya shawarci Shugaba Tinubu kan yadda zai yi da ƴan bindiga. Yarima ya ce Tinubu ya kira su a yi sulhu.
Kudi ko farashin man fetur ya canza a kasuwa domin an samu raguwar akalla N5 a kan kowace lita a tashohin. Ana alakanta hakan da karancin kudi a hannun mutane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na wata ganawar sirri da mai ba'a shi shawara akan harkokin tsaron kasa, Nuhu Ribadu da sauran hafsoshin tsaro.
Jerin farko na wadanda za su zama Ministocin tarayya zai iya fitowa a makon nan. Mutanen farko da za a aikawa ‘yan majalisa sun hada da kwararrun masana tattali
Labarai
Samu kari