Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan yadda wani matashin dan kasuwa, Isma'il Makaye ya mutu dakin yar TikTok, Fati Cele a jihar Kano ranar Juma'a.
Wani dan kasar Japan ya kashe sama da Naira miliyan 10 domin cika burinsa na zama dabba. A karshe mutumin ya fito a karon farko sanye da kayan karen gaske.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta ce rufe iyakokin da Najeriya ta yi tsakaninta da jamhuriyar Nijar ba wai yana nufin yaƙi ba ne. Shugaban hukumar na wucin.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutane fiye da 60 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da dabanci da kwacen motoci da babura a birnin Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya zabi Maryam Shetty a matsayin ministarsa amma Mariya Mahmoud, abokiyar karatunta na gab da maye gurbinta a wannan kujera.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Wani mutum ya kashe zunzurutun kudi har naira miliyan 10.7 domin siyan rigar kare da zai sa shi komawa tamkar karen gaske. Bidiyo ya hasko shi yana tafiya.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da majalisar dattawa shirin ECOWAS na ɗaukar matakin soji kan waɗan da suka yi juryin mulki a Nijar.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood Pete Edochie, ya yi bayani kan yadda ya kusa tafiya barzahu saboda yawan kwankwadar barasa da ya ke yi. Ya bayyana hakan.
Wasu 'yan daba sun kai hari kan shugabannin APC a karamar hukumar Efon da ke Ekiti da raunata wasu kan zabukan da za a yi a kananan hukumomi a watan Disamba
Labarai
Samu kari