Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda 'yan siyasa ke gudanar da shekaru hudunsu a mulki, ya ce shekarar farko na karewa ne kan zabuka da kuma zuwa kotu.
Hukumar FCTA da ke Abuja ta lalata babura 478 yayin da ta yi barazanar fara kama fasinjojin da ke amfani da babura a birnin a kokarinta na hana aikin achaba.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, na jagorantar taronajalisar tattalin arziƙin ƙasa NEC a Villa yayin da NLC da TUC ke shirin shiga yajin aiki.
Ƙungiyar ƙwadago ta musanta batun cewa ta cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya domin fasa shiga yajin aikin sai baba-ta-gani da take shirin shiga.
Gwamnatin jihar Kwara karkashin jagorancin Gwamna Abdulrahman Abdulrazaq, ta jaddada matsayarta cewa ba zata gudanar da bikin murnar 1 ga watan Oktoba ba.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin, 2 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin murnar zagayowar ranar ‘yancin kai. Bikin zai kasance irinsa na biyu.
Ma'aikatan ma'aikatun ayyuka da gidaje sun gudanar da zanga-zanga a Abuja domin nuna adawarsu da salon mulkin ministan ayyuka, Sanata Dave Nweze Umahi.
Rundunar Tsaro a Najeriya ta nemi hadin kan al'umma wurin yakar ta'addanci a kasar, rundunar ta ce ita kadai ba za ta iya kawo karshen matsalar tsaro ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karrama wasu jajirtattun mutane 11 a ranar bikin 'yancin kasar Najeriya da ke cika shekaru 63 da samun 'yanci.
Labarai
Samu kari