Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta buƙaci Amarah Kennedy, ya gaggauta miƙa kansa kan zargin yaɗa Hotuna marasa kyau na wata mata barazawara a soshiyal midiya.
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Hukumar Yaki da Cin Hanci (EFCC) reshen jihar Borno ta gurfanar da wani mai suna Isiyaku Ibrahim da ake zargi da handame dukiyar marayu da ya kai har N12m.
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
A tsakanin 7 zuwa 14 ga watan Dhul-Hijjah an kalandar musulunci, aƙalla mutane miliyan 4.25 ne suka kai ziyara Masallaci Annabi Muhammad SAW dake birnin Madina.
An yi babban rashin mawallafin jaridar NewsDirect, Dr Samuel Ibiyemi. Mamacin ya mutu ne a ranar Talata a asibitin koyarwa na jami'ar Babcock da ke jihar Ogun.
Wani bidiyo da aka wallafa a TikTok ya nuno wata mata da mutane suka ce tana kama da shugaban kasa Bola Tinubu. Gajeren bidiyon ya haifar da martani a TikTok.
Wasu miyagun yan fashi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, sun harbi dogarai biyu kuma sun yi awon gaba da makudan kuɗi.
Ruwa kamar da bakin ƙwarya da aka sheƙa ranar Talata a cikin birnin Katsina ya yi sanadiyar rasa mutane biyu. Ruwan wanda aka yi cikin abinda bai kai sa'a ɗaya.
Labarai
Samu kari