Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Kotun da ke sauraron ƙarar ɗan sandan da ya halaka lauya a jihar Legas ta zartar da hukuncinta. Kotun ta yanke hukuncin kisan ne bayan ta same shi da laifi.
Miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani babban faston ɗariƙar Anglican a jihar Delta. Ƴan bindigan sun sace faston ne lokacin da yake tafiya tare da iyalansa.
Gwamnatin jihar Bauchi za ta fara biyan ɗalibai mata kuɗaɗe a kowane zangon karatu domin ƙarfafa musu gwiwa su riƙa zuwa makaranta a ƙarƙashin shirin AGILE.
Kamfanin mai na NNPC ya karyata rahoton cewa ya bai wa wasu kwangiloli na gyara bututun mai a boye ga wasu masu ruwa da tsaki a harkokin man fetur a Arewacin kasar.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo Igboho ya shaki iskar 'yanci a Jamhuriyar Benin bayan shafe shekaru biyu da watanni a garkame a kasar.
An samu ɓarkewar rikici a tsakanin Fulani da makiyaya a jihar Kebbi. Rikicin wanda ya ɓarke tsakanin ɓangarorin biyu ya salwantar da rayukan mutum biyu.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo da shirin 'Tradermoni na tsohon shugaban kasa, Buhari, a wannan karo ya ware Naira dubu 50 ga ko wane mai cin gajiya.
Za a maida Sakatare ya zama sabon Shugaban Hukumar EFCC. Kwanan nan aka gano take-taken Tinubu wajen nadin sabon Shugaban Hukumar EFCC mai yaki da barayi.
Labarai
Samu kari