Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani uba ya kama dansa mai shekara 21 a gidan tsohuwar da yake soyayya da ita. Bidiyon ya yi fice.
Tsawa ta yi ajalin wasu masu garkuwa da mutane har su uku a yankin Oro da ke karamar hukumar Ifelodun a cikin jihar Kwara, 'yan sanda sun yi martani a kai.
Gwamnan jihar Benue, Rabaran Hyacinth Alia ya bayyana haƙiƙanin masu aikata kashe-kashe a jihar. Ya bayyana cewa ƴan cikin gida ne ba baƙi ba ke aikata hakan.
Jarumar Nollywood Funke Akindele ta magantu a kan mutuwar aurenta biyu. Jarumar fim din ta kuma ba matasa da yan mata shawara a wata hira da aka yi da ita.
Wani mutumi James Bassey ya durkusa ya na neman alfarma bayan an yanke wa wanda ya ke kara hukunci a kotu, ya ce ya na neman alfarma saboda taimakonsa da ya ke.
Babban hafsan tsaron ƙasar nan, CDS, Manjo Janar Christopher Musa, ya shiga taron sirri da gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a hedkwatar tsaro ta ƙasa Abuja.
Wani limamin majami'a a Lagos, Bamidele Ilukholor Elijah ya gargadi dan takarar shugaban kasa, Peter Obi da ya yi hankali don ya yi mafarki ya gan shi a ankwa.
Kamfanin Kundin Tarihi na Guinness ya gargadi 'yan Najeriya da sauran kasashe da su guji kawo shiririta don neman kafa tarihi, ya ce akwai tsarin da ake bi.
Gwamnatin Benuwai ta kafa kwamiti na musamman da zai binciko kayan da aka sace. Kwamitin da Gwamna ya ba aiki sun yi gaba da motocin Ortom kwanaki da barin ofis
Labarai
Samu kari