Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin Sanata Godswill Akpabio tare da tawagar majalisar dattawa, ya ce bai tunanin zama shugaban ECOWAS ba.
Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), ta sanar da kamar wasu 'yan kasar China har su 13 bisa laifin hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Kwara.
Bola Ahmed Tinubu ya na so Najeriya ta ci moriyar arzikin gas da Ubangiji ya malalawa kasar. Najeriya za ta yi amfani da gas domin samar da wuta da ayyukan yi.
Wasu masana guda biyu, Johnson Chukwu da Kabiru Adamu sun fito da gamsasshen bayanu kan abinda dokar ta ɓaci kan abinci ke nufi ga yan Najeriya da rayuwarsu.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele a gaban kotu bayan hukuncin da wata babbbar kotu da ke Abuja ta yanke.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai taba sanin cewa zai zo ya zama shugaban kasar Najeriya ba. Ya sha alwashin kawo ci gaba a kasar.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta yi nasarar cafke wani matashi likitan bogi mai suna David Samuel bisa zargin gudanar da asibiti da kula da marasa lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun halaka d'an sanda mai matsayin insufekta a gefen shingen ababen bincike a ƙaramar hukumar Ughelli ta arewa da ke jihar Delta.
Labarai
Samu kari