Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Kungiyar matasa ta Northern Youths Council of Nigeria ta soki Sheikh Mansur Sokoto kan walllafar da ya yi a Facebook game da zaben gwamnan Nasarawa da Taraba.
Solomon Dalung ya ce masu ba Bola Tinubu shawara su na damalmala lamarin karatunsa. Dalung ya tabbatarwa duniya ya yi karatun digiri a jami’ar Jos.
Matasa masu cin gajiyar N-Power sun koka kan yadda aka dakatar da shirin yayin da su ka share fiye da watanni goma ba tare da ba su alawus ba na aikin da su ka yi.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisr wakilai ɗpmin neman amincewarta kan naɗin shugabannin gudanarwa na hukumar NDDC.
Yayin da ake jimamin abinda ya faru a Gusau da Dutsin-Ma, yan bindiga sun ƙara sace ɗaibai 4 daga jami'ar jihar Nasarawa da ke Keffi ranar Litinin da daddare.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya umarci jami'an tsaro da su fatattaki 'yan bola jari da masu baban bola shiga yankunan Mabushi da Katampe a birnin.
Kotun sojojin Najeriya ta musamman ta samu tsohon manajan daraktan kamfanin kula da kadarorin sojojin ƙasa na Najeriya (NAPL) da laifin satar kuɗaɗen kamfanin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa matashi Dayyabu Haladu aiki a hukumar Alhazai da kujerar Makka da kuma kudade bayan ya dawo da Naira miliyan 15 yayin aikin hajji.
Wani dan Najeriya ya fusata bayan ya kama mai aikinsa tana wanke kayan wutan gidansa har da laftof da sabulu da ruwa. Ya daka mata tsawa a bidiyo.
Labarai
Samu kari