Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Dakarun sojoji a jihar Zamfara sun fattaki ƴan bindiga tare da ceto wasu mutum tara da suka yi garkuwa da su a ƙauyen Mailere cikin ƙaramar hukumar Bukkuyum.
Matasan yakin karamar hukumar Warri ta kudu a jihar Delta sun ɗauri ɗamar yaki da shigar banza da 'yan mata ke yi a yankin, sun sa bulala 40 ko tara 10,000.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya hadu da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a wajen wani daurin auren Mohammed Bunu da Ikramullah.
Wata matar aure ta koka kan yadda maza ke dirkawa mata ciki a kasa da mintuna biyu, yayin da su kuwa suke daukarsa na tsawon watanni sama da tara don reno.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Kwamrad Omoyele Sowore ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin abokin harkallar Godwin Emefiele.
Bidiyon wata karamar yarinya da aka ce shekarunta 4 ya yadu a soshiyal midiya inda aka nuno ta tana kitsa gashin kan wata mata. Mutane sun bayyana ra’ayoyinsu.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ya bayyana cewa yankin Kudu maso Gabas ya yi asarar N4trn cikin shekara biyu a dalilin dokar zaman gida da IPOB ta kakaɓa.
Wata mata ta ba da mamaki a kafar sada zumunta yayin da ta yada wani bidiyonta mai daukar hankali na yadda Allah ya ba ta tsawo. Jama'a sun matukar girgiza.
Labarai
Samu kari