Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Wani ango da amaryarsa sun burge mutane da dama a soshiyal midiya bayan bayyanar wani bidiyonsu zaune kan baro yayin da ake tuka su zuwa wajen daurin aurensu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana cewa nan bada daɗewa ba gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu zai dawo gida Najeriya daga jinyar da yake yi.
Toyota Landcruiser da Toyota Prado za su ci wa ‘Yan Majalisa kusan N50bn a 2023. Sanata Yemi Adaramodu ya ce ‘Yan majalisa za su biya kudin motocin a albashinsu
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce gwamnonin Kudu maso Gabas da shugabannin Igbo zasu zauna da shugaban kasa Bola Tinubu kan matsalar tsaron yankinsu.
Wani magidanci da ke zama a Abuja ya sha alwashin yi wa kansa da diyarsa gwajin DNA don gano wanene ainahin mahaifin yarinyar bayan ya ziyarci ofishin matarsa.
Wata lakcara ta hada yar dirama yayin da wani dalibinta ya nemi aurenta a bainar jama’a. Matashin ya gabatar mata da dure a bainar jama’a da suka dungi murna.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya ce jiharsa tana rasa kuɗi naira biliyan goma sakamakon biyayyar da mutane suke yi wa dokar zaman gida duk ranar Litinin.
Rundunar ƴan sandan farin kaya (DSS) za ta sake gurfanar da Emefiele a gaban kotu bisa zargin mallakar bindiga da alburusai ba bisa ƙa'ida ba a birnin Legas.
Babban Basaraken Benin, Oba, mai martaba Ewuare II ya buƙaci ɗaukacin 'yan Najeriya su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin aiki ya zo ya zuba.
Labarai
Samu kari