Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
David Yusuf, wani malamin makarantar sakandiren mata a babban birnin tarayya Abuja ya wati gari a gidan yari bisa tuhumar lakaɗa wa daibarsa dukan tsiya.
Kamfanin simintin Dangote ya fito fili ya yi magana kan batun da ke yawo mai cewa ya shirya rage farashin kowane buhun siminti zuwa N2,400 a kasuwa.
Gidan labarai na kasar Birtaniya, BBC, ya fitar da rahoton da ke cewa babu wata hujja dake nunaTinubu na Najeriya ya kirkiri satifiket din bogi ta Jami'ar Chicago.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya dakile matsalar rashin aikin yi ba a Najeriya inda ta shawarci masu ruwa da tsaki su kawo mafita don magance matsalar.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta kama Goodness Oshodi, wani matashi dan shekaru 19 da ake zargin ya binne kaninsa, Friday Oshodi da ransa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabanni da masu iko a fadin hukumomin kasar da suka hada da NIPOST, NCC, NITDA, NIGCOMSAT da NDPC.
Malam Alubankudi Saliu ya zama mai ba shugaba Bola Tinubu shawara. A ranar 11 ga Oktoban 2023, Bola Tinubu ya nada shi cikin jerin hadiminsa a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, Gwamna Rotimi Akeredolu da sauran fitattaun yan Najeriya da aka yi karyan sun mutu a soshiyal midiya.
Yayin da ake jimamin rasuwar Abdulƙadir Danbuga, ɗan majalisa daga jihar Sakkwato, majasar wakilan tarayya ta sanar da ɗage zama domin alhinin wannan rashi.
Labarai
Samu kari