Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Kwamitin rabon kayan tallafi domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur, wanda Tinubu ya kafa, ya ce nan bada jimawa ba ƴan Najeriya za su fara cin gajiya.
A halin da ake ciki, 'yan Najeriya sun fi bukatar a bude iyakokin kasa domin ba da damar shigo da kayayyakin abincin da ka iya sanya wa a samu sauki, Sani.
Gwamnoni 3 a Najeriya sun bayyana karin albashi ga ma'aikata yayin da aka cire tallafin man fetur a kasar nan. Gwamnonin sun bayyana yadda suka bi a ka yi haka.
An bayyana abubuwan da Bola Tinubu zai bi wajen tabbatar da an nada ministoci a wannan karon. Ya bayyana hakan ne ta wasu hanyoyin da suka dace a kasar nan.
Mujallar Times Higher Education ta fitar da jerin sunayen jami'o'in da suka yi fice a Nahiyar Afirka da kuma a Najeriya kusan fiye da 30 da suka yi kaurin suna.
Allah ya yi wa matar shahararran dan kasuwar nan, Alhaji Dahiru Mangal, rasuwa. Hajiya Aisha Daihuru Mangal ta rasu a yammacin ranar Asabar, 15 ga watan Yuli.
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Rahoto ya bayyana yadda jami'ar Kudancin Najeriya ta zama mafi nagarta ta biyu a kasar nan. Hakazalika, jami'ar ce ta 26 a fadin nahiyar Afrika, inji rahoto.
Labarai
Samu kari