Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Sanata Ali Ndume da wasu sanatoci sun nuna damuwarsu kan yadda shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, kan amincewa da wasu kudirori bisa ratsin kansa.
Wata baturi yar shekaru 42 mai suna Sarah Wilkinson ta auri kanta da kanta a wani biki da aka yi Harvest House da ke Felixstowe, Suffolk. An cika a bikin.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta tsame babban birnin tarayya karkashin jagorancin Nyesom Wike daga asusun Baitul Malin kasa na bai-daya.
Gwamnatin Kano karkashin gwamna Abba Kabir Yusuf ta jajanta wa iyalai, jihar Jigawa da ƙasa baki ɗaya bisa mutuwar Sardaunan Dutse, Sanata Bello Yusuf Maitama.
Wasu lauyoyi sun bai wa hamata iska bayan sun doku tare da fadan bakaken maganganu ga juna a cikin kotun majistare da ke jihar Enugu yayin zaman kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wasu mutane 17 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kebbi bayan zazzafan artabu tsakaninsu da masu garkuwan.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanar da sallamar manyan jami’an hukumomin da ke karkashin Ma’aikatar Masana’antu, Kasuwanci da Zuba Jari ta Tarayya.
Mamallakin kamfanin BUA, Abdussamad Rabiu ya samu ribar Dala miliyan 500 wanda ya yi sanadin karuwar arzikinsa zuwa Dala biliyan 7.6 a wannan wata.
Wasu mutane uku da ake zargi da sace mazakutar wani mutum a yankin Sabon Garin Nabardo, a karamar hukumar Toro ta jihar Bauchi sun shiga hannun jami'an tsaro.
Labarai
Samu kari