Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Ana zargin 'yan sanda da kuma gwamnatin jihar Zamfara da kama motar shugaban jam'iyyar APC a jihar bisa wasu dalilai da ba a bayyana ba ya zuwa yanzu tukuna.
Wata mata 'yar Najeriya ta bayyana yadda sana'ar wankin darduma ya karbe ta da kuma yadda ta kasance mai samun kudade masu yawan da ba kowane sana'a ake yi ba.
Ƴan bindiga sun sace mutum biyu a yankin Mpape na birnin tarayya Abuja cikin tsakar dare. Jami'an ƴan sanda sun ceto mutanen bayan fafatawa da ƴan bindigan.
Wata budurwa ta girgiza jama'a a lokacin da ta bayyana, ta fasa wani asusun da ta dauki lokaci tana yi a wani lokaci mai dan tsawon da ba a rasa ba inji ta.
Dakarun sojin Najeriya sun kai farmaki kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a Borno. Sojojin sun yi luguden wuta a maɓoyar ƴan ta'addan inda suka halaka da dama.
Ma'aikata sun gano gawar wata matashi mai shekaru 28 a wani dakin otel da suka kama da saurayinta a unguwar 102 Yale Okeowo, hanyar Ago Palace Way, jihar Lagas.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) Peter Obi, ya yi tsokaci kan tallafin N8,000 na shugaba Tinubu domin rage raɗaɗin cire tallafi n fetur.
Ƴan sanda sun cafke wata mata mai shekara 50 a duniya, bisa lakaɗawa mahaifiyarta mai shekara 75 shegen duka a jihar Anambra ya yin da ta ke yi mata wanka.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya samu ni’imomi da dama kasancewar wasu takwarorinsa 10 da aka zaba a matsayin gwamnoni tare da shi a 1999 sun mutu cikin shekaru 20.
Labarai
Samu kari