Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Wani babban Malamin cocin Katolika a jihar Benuwai, Rabaran Faustinus Gundu, ya riga mu gidan gaskiya, akwai ƙaulani kan abinda ya yi ajalinsa ana ruwan sama.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ribas ta kama wata matar aure mai suna Hope da ta watsa wa mijinta tafasasshen man gyada a jihar, Nwanko ya bayyana dalilin faruwar abin.
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce kasar Saudiyya ta ba maniyyatan kasar nan mako 3 su fara biyan kafin alkalami na kudaden kujerar Aikin Hajjin 2024.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta haramta wasu litattafai da ake amfani da su a makarantu. Wadannan sun haɗa da The Queen Primer da A Royal School Series.
Master Gold Oviota Ajagun, ɗan shekara 16 a duniya wanda ya zama zakaran gwajin dafi a jarabawar JAMB ya ɗaga kujerar kakakin majalisar dokoki na kwana 1.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce dakarun soji a shiyyoyin arewa uku sun haaƙa yam ta'adda 500 cikin mako ɗaya, sun kuma ceto mutane 49 da aka sace.
Daniel Bwala ya kafa hujja da doka, ya ce Olu Olukayode bai cancanta da kujerar ba, tsohon ‘dan jam’iyyar ta APC ya zargi Bola Tinubu da yin kaca-kaca da doka.
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Miyagun ƴan bindiga sum halaka wani mutumin da ya je kai kuɗin fansa a jihar Kaduna. Ƴan bindigan sun halaka shi ne bayan ya ƙi yarda su tafi da shi zuwa daji.
Labarai
Samu kari