Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Kamfanin Tace Man Fetur, NNPC, ta sanar da cewa gobara ya tashi a matatanta da ke Warri, Jihar Delta a ranar Juma'a. Kamfanin ta ce an samu nasarar kashe gobarar.
Rundunar yan sanda reshen jihar Benuwai ta bayyana cewa a harin da yan fashi suka kai bankuna a Otukpo, an kashe DPO da wasu yan sanda uku a musayar wuta.
An wayi gari da mummunan labarin rasuwar sabon kwamishinan gyara da sake matsuguni a jihar Borno, Injiniya Ibrahim Idris Garba da safiyar yau Asabar.
‘Yan fansho da tsofaffin sojojin da su ka dade da ritaya za su samu kudin da za a raba. Gidaje miliyan biyar za su samu N25, 000 a Oktoba, Nuwamba da Disamba.
IIbrahim, dan tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’adua, ya auri Amira, diyar tsohon Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Muhammad Babandede.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Sanata Shehu Sani, tsohon sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya, ya nemi sanin wacce kotu ministar mata za ta kai majalisar ɗinkin duniya ƙara.
An samu aukuwar wani hatsarin jirgin ruwa a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar yaro ɗaya yayin da wasu da dama suka ɓace.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya amince da kwace gidajen da hukumar babban birnin tarayya ta siyarwa mutane amma suka sauya akalar amfaninsu.
Labarai
Samu kari