Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Zanga-zanga ta barke a wurare daban-daban na Jos, bayan da kotu ta kwace kujerun 'yan majalisar tarayya karkashin jam'iyyar PDP. Maza ta mata ne suka fito kan titi.
A ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin kwamishinoni 20 domin su yi aiki a hukumar kidaya ta kasa wato NPC.
Matafiya sun ja numfashi na ajiyar zuciya yayin da aka wayi gari farashin litar man fetur ya ƙara tashi ba zato ba tsammani a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Farfesa Mohammed, sabon shugaban FUT Minna, ya fara aikinsa a jami’ar a matsayin mataimakin lakcara a shekarar 2000, inda ya samu kwalin M.Eng., a shekarar 2003.
‘Yan majalisa sun bukaci a dauki mataki bayan farfadowar ‘Yan Boko Haram a Borno da Yobe yayin da aka tattauna game da sababbin hare-haren kungiyar Boko Haram.
Duk da ya na da takardun da ake bukata kafin ya gina gidansa, amma duk da haka bai kubuta ba, Uche Rochas ya ce ana so a rusa gidansa a jihar legas.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya shigar da korafi a gaban kotun na neman beli.
Masu amfani da soshiyal midiya sun shiga rudani kan wani al’amari da ya faru a wajen wani taro. An gano wata mata tana tafiya kwatsam sai ta koma yin rarrafe.
Rahotanni sun bayyana cewa an ƙara samun hatsarin jirgin ruwa a jihar Nasarawa, karo na 16 kenan jumulla a baya-bayan nan kuma mutum huɗu sun rasu.
Labarai
Samu kari