Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar ICPC ta soma yin bincike game da Abubakar Malami. ‘Dan siyasar ya shafe shekaru sama da bawai daga 2015 a matsayin babban lauyan Gwamnatin tarayya.
Hukumar jami'an tsaro na farin kaya (DSS), ta musanya raɗe-raɗin da ake na cewar ba ta bin umarnin kotu musamman ma na ci gaba da tsare Emefiele, Bawa da Kanu.
Duk da matsin lamba da su ke fama da shi na mika mulki, Nijar ta nada sabon Fira Minista a kasar, Ali Mahaman Lamine don rike wani bangare na gwamnatin kasar.
Wata matar aure ta kadu yayin da ta isa wajen shagalin bikin mijinta sannan ta gano cewa aminiyarta ce amayar da yake yi. Ta hada yar dirama a wajen shagalin.
Wani Bakano mai suna Jaafar Lukman, yqa tsinci kansa a magarkama kan zargin raunata dan Jamila Mai-Kosai, wacce ta ki siyar masa da kokoda kosai a kan bashi.
Masu garkuwa da mutane sun sace basaraken garin Gurku da ke karamar hukumar Karu ta jihar Nasarawa, Jibril Mamman Waziri, da matarsa, Hajiya Sa’adatu Waziri.
Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa
Hargitsi ya ɓarke a majalisar dattawa a tsakanin sanatoci lokacin da majalisar ke tantance Festus Keyamo domin zama minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinibu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rantsar da mace ta farko, Dije Audu Aboki a matsayin shugaban alkalan jihar, Abba ya nemi goyon bayanta a harkokin rusau
Labarai
Samu kari