CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Yan bindiga sun kai hari Unguwar Kofar Gayan da ke karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna, inda suka halaka mutane biyu tare da yin awon gaba da mutum daya.
Hukumar SERAP ta maka shugabannin majalisun Tarayya, Godswill Akpabio da Tajudden Abbas a kotu kan kudade har Naira biliyan 110 na motocin alfarma da sauransu.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi muhimmin kira ga kiristoci da su shiga a dama da su cikin harkokin siyasa domin tsaftace harkar zaɓe a ƙasar nan.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabon mummunan farmaki a jihar Plateau inda suka halaka mutum biyu. Harin na zuwa ne kasa da sati ɗaya bayan sun kai wani harin.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki ayarin motoci dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, sun kashe mutum biyar da sace mata 7.
Watanni bayan an daura masu aure, an sha shagalin bikin Bello El-Rufai, dan majalisa mai wakiltan mazabar Kaduna ta arewa a majalisar wakila da amaryarsa Aisha.
Wata dalibar makarantar Chibok da Boko Haram su ka sace a 2014 za ta hadu da iyayenta. A lokacin da aka dauke Kabu a 2014, ta na shekara 13, yanzu ta kai 22
Kungiyar kasashen raya tattalin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta gargaɗi Rasha kan yin katsalandan a cikin rikicin jamhuriyar Nijar ta amfani da Wagner.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akwai batu a kasa yayin da majalisar ECOWAS ta dare gida biyu kan abin da ya kamata a yiwa sojojin Nijar a halin yanzu.
Labarai
Samu kari