Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Kungiyar gwamnonin arewa ta mika ta'aziyya tare da jajanta wa masarautar zazzau, gwamnatin Kaduna da daukacin al'ummar Musulmi kan rushewar Masallacin Zazzau.
Rahoto ya bayyana yadda wani mutum ya siyar da jikarsa kan kudin da bai tsallake N700k ba saboda wasu dalilai. An bayyana yadda aka kama mutumin a jiharsu.
Fasto Boma ya bayyana cewa idan ƴan Najeriya waɗanda ba sa farin ciki da ganin Shugaba Tinubu suka ci gaba da caccakarsa, lallai zai kammala wa'adin mulkinsa.
Rundunar soji ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku tare da kubutar da wasu mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan hukumomin Igabi da Chikun da ke Kaduna.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta tura sakon ta'aziyya ga Musulman kasar nan biyo bayan samun iftila'in da ya faru na rushewar wani bangaren masallacin sarki.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana game da abin da ke faruwa a Nijar da kuma yadda sojojin kasar suka ki mika mulki ga Muhammad Bazoum, Izala ta fara shiga.
Ofishin jakadancin Najeriya a Nijar ya fito fili ya yi magana kan batun cinnawa ginin ofishin wuta da aka ce an yi a yayin da ake zanga-zanga kan juyin mulki.
A baya, an yada wani bidiyon wata wakar da ta jawo cece-kuce tare da kira ga a sauke shi saboda batanci ga addinin Islama da kuma al'adar malam Bahaushe ma.
Darajar Naira ta farfaɗo akan dalar Amurka bayan ta yi mummunan faɗi a ƙadiwar canji wanda ba a taɓa ganin irin sa ba. Darajar Nairar ta ƙaru da kaso 5.2%.
Labarai
Samu kari