Shugaban Mossad Roman Gofman ya tsige manyan jami'ai 2 da suka tsara shirin hambarar da gwamnatin Iran da bai nasara ba, biyo bayan sabani da sauye-sauyen cikin gida
Shugaban Mossad Roman Gofman ya tsige manyan jami'ai 2 da suka tsara shirin hambarar da gwamnatin Iran da bai nasara ba, biyo bayan sabani da sauye-sauyen cikin gida
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
A yan kwana kin nan an rika samun rahotanni na zargin sace al'aura (mazakuta) a jihohin Najeriya daban-daban kamar Nasarawa, Bauchi, har ma da birnin tarayya Abuja.
Saɓanin rahotannin da ake ta yaɗa wa a shafukan sada zumunta, gwamnatin tarayya ba ta buɗe wani fotal ba domin rajistar fara ɗaukar aiki. Bincike ya nuna.
Tsohon gwamnan soja na jihar Ondo, Manjo Janar Ekundayo Opaleye ya riga mu gidan gaskiya a yau Asabar 18 ga watan Nuwamba a Abeokuta na jihar Ogun.
Wasu mutane da ake zargin yan ta'addan Boko Haram ne sun kashe yan sanda biyu tare da raunata wasu a ayarin motoccin Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta yi sanadiyyar asarar kayayyakin miliyoyin nairori a wani rukunin shaguna a birnin Ilorin na jihar Kwara.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka halaka wani baban fasto na cocin Evangelical Church Winning All (ECWA) da sace matarsa.
An samu asarar ran mutum ɗaya yayin da wasu matasa da ƴan bindiga suka yi artabu a Sokoto. Matasan dai sun tunkari ƴan bindigan ne bayan sun yi yunƙurin kawo hari.
Shahararren malamin addinin Musulunci, Imam Saidu Abubakar ya riga mu gidan gaskiya da safiyar yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Gombe da ke jihar..
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Labarai
Samu kari