Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
ICPC ta gano wasu hukumomin gwamnati biyu na bogi yayin binciken PFIPC, inda ta ce shugaban hukumar ta bogi ya yi amfani da takardun bogi wajen gudanar da ayyukansa.
Masu zanga-zangar sun karade babban birnin jihar dauke da kwalaye da ke nuni da batancin ransu kan cin hanci da rashawa da ya mamaye 'yan sandan jihar.
Wannan mukabalar za ta gudana ne tsakanin Sheikh Idris Abdul'azi, limamin masallacin Juma'a na Dutsen Tanshi, da Sheikh Dalhat Abubakar Kantana a garin bauchi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta rahotannin da ake yada wa cewa Gwamna Dauda Lawal ya kashe N400m kan tafiye-tafiye zuwa kasashen waje cikin wata shida a ofis.
Abin mamaki ya faru bayan sanar da mutuwar matashin mawaki a kwanakin baya, ya sake bayyana a wani bidiyo a abunInstagram tare da sauya kamanninsa sabanin na baya.
Rundunar 'yan sanda ta cafke malamin majami'a bisa laifin sace wa tare da garkuwa da mutane tara, da kuma laifin dirkawa matar ma'aikacinsa ciki.
Wata babbar kotu mai zama a Ogbomoso, jihar Oyo ta garkame wani basarake da mutane uku bisa laifin kwacen fili da kuma yunkurin kasa. Ta dage zaman zuwa satin sama.
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Gwamnan jihar Imo, Sanata Hope Uzodinma, ya dakatar da kwamishinan filaye da tsare-tsare, Noble Atulegwu, da kuma bai ba shi shawara ta musamman nan take.
Sanata Kashim Shettima, na jan ragamar taron majalisar tattalin arzikin ƙasa (NEC) karo na hudu bayan rantsar da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Labarai
Samu kari