Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta kama Manajoji 2 da wasu ma'aikatan hukumar sufurin jiragen ƙasa bayan fitar bayanan sirrin sake kai hari kan jirgi.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani tsohon dan sanda Mista Sampson Owobo da mai dakinsa a Owerri ta jihar Imo, ya kasance tsohon mataimakin sifetan 'yan sanda.
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu sauye-sauye a ma'aikatun sabbin ministoci da ake rantsarwa yanzu haka a Abuja, Oyetola da Alkali na daga cikinsu.
An buƙaci shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga shugabancin majalisar saboda tarihin cin hancin da yake da shi.
Muhammadu Munnir Ja’afaru ya bar hakimcin kasar Basawa. Sarkin Zazzau ya nada Barde Kerrariyyan Zazzau ya zama sabon Hakimi a Basawa, ya bar kasar Zangon Aya.
Kwamred Anas Kaura, hadimin karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana yadda 'yan ta'adda su ka shiga taitayinsu tun bayan nada Bello Matawalle minista.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada Injiniya Abubakar Momoh a matsayin Ministan ci gaban Neja Delta. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakinsa ya saki.
Shugaban cocin 'Adoration Ministry in Enugu, Nigeria' (AMEN), Rabaran Fr. Mbaka, ya bayyana cewa ya hango wani mummunan abu da ke shirin faruwa a Najeriya.
Labarai
Samu kari