Dan majalisar Amurka Andy Ogles ya sha kaye a zaben fidda gwani na Republican a Tennessee duk da goyon bayan Trump, inda Charlie Hatcher ya lashe zaben.
Dan majalisar Amurka Andy Ogles ya sha kaye a zaben fidda gwani na Republican a Tennessee duk da goyon bayan Trump, inda Charlie Hatcher ya lashe zaben.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta yi mamakin yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu hurumin tsoma baki a cikin binciken da EFCC ne yi a Osun.
Matatan mai ta zamani mallakar Waltersmith Petroman Oil Limited ta samu yabo daga gwamnatin tarayya, inda matatar ke samar da lita miliyan 600 kowacce rana.
Alkalin Alkalin Najeriya (CJN) Olukayode Ariwoola, ya yi shagube ga Atiku da Peter Obi yayin da ya bayyana inda za a iya daukaka kara bayan hukuncin kotun koli.
Ƙungiyoyin kwadago sun bayyana cewa za su bijirewa matakin gwamnatin tarayya na rage kudin da aka ware domin karin albashi ga ma'aikatan gwamnatin tarayya.
Kwamitin gudanarwa na bankin Musulunci na Ja'iz ya nada Haruna Musa a matsayin sabon shugaban bankin bayan sahalewar Babban Bankin Najeruya, CBN.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutane masu ba yan bindiga bayanai da siyo musu kayayyaki domin gudanar da ayyukansu a jihar Kaduna.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a jihar Zamfara inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai sabon farmakin ne a garin Kauran-Namoda.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake mika kasafin naira biliyan 24 don neman amincewar Majalisar yayin da ya himmatu wurin ayyyukan raya kasa a jihar.
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba, ya dawo Abuja, bayan ya halarci taron G20 a Jamus. Manyan ministoci da jami’ai ne suka tarbe shi a filin jirgin.
Magoya bayan jam’iyyar NNPP sun fito kan titunan jihar Kano domin nuna adawa da rashin nasarar Gwamna Abba Yusuf a kotun daukaka kara. Yusuf jigon NNPP ne.
Labarai
Samu kari