An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
Fitaccen malamin addini, Chukwuemeka Odumeje, ya soki gwamnatin Bola Tinubu, yana mai kira ga 'yan Najeriya su yi amfani da zaɓen 2027 wajen sauya shugabanni.
Shahararren malamin addinin Islama da ake ji da shi a duniya, Mufti Menk ya ziyarci fadar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ke Abuja a ranar Juma'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sallami ma'aikata fiye da dubu uku a gwamnatinsa saboda daukarsu aiki ba tare da ka'ida ba, ya kuma mayar da dubu tara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda takwas a ma’aikatar tarayya da ke Abuja, a ranar Juma’a, 24 ga watan Nuwamba.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta sake tura karin dalibai 50 cikin 1,100 da ta dauki nauyinsu zuwa kasar Indiya domin yin digiri na biyu.
Wasu taagerun yaj bindiga sun yi awon gab da tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙaramar hukumar Wushishi, Alhaji Sule, tare da jikkata yaransa biyu.
Ministan Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce dai-daikun mutane za su biya naira dubu 50 domin mallakar C of O, yayin da kamfanoni za su biya naira dubu 100.
Babban kwamanda janar na rundunar soji, Yerima Kure ya riga mu gidan gaskiya bayan shekaru 84 a duniya. Shi ya jagoranci dakarun da suka murkushe Maitatsine a Kano.
Mutane shida sun rasa rayukansu yayin da rikici ya kaure tsakanin Fulani da wasu yan banga na kabilar Gwarawa a yankin Beji da ke karamar hukumar Bosso, jihar Neja.
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta ce sun kammala dukkan shirye-shirye don biyan basukan da matasa masu cin gajiyar N-Power ke binsu a yanzu.
Labarai
Samu kari