Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Dan ministan tsaro kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa, Mohammed Badaru, Ahmad, ya angwance da amaryarsa, Zainab Nasidi, a wani kasaitaccen biki da aka yi a Kano.
Ku na da labari Muhammadu Buhari ya yi ta nade-naden mukamai har zuwa lokacin da awanni su ka rage. Tun da Bola Tinubu ya gyara zama a ofis, zai kawo mutanensa.
Wata matashiyar budurwa ta yada labari mai dadi na mallakar gida da ta yi cewa ita ce ta farko da ta cimma haka a zuri’arsu, ta baje kolin cikin hadadden gidan.
An fasa auren wata tsohuwar dalibar jami’ar jihar Abia mai shekaru 30 bayan aminin angon ya fallasa irin mummunan rayuwar da ta yi a lokacin da take makaranta.
Tsohon gwamnan Kano Ganduje ya bayyana shirinsa game da abin da yake so ya yi a zaben da ke tafe na jihar Kogi a watan Nuwamban wannan shekarar da muke ciki.
Sabon shugaban APC na kasa ya bayyana shirin jam'iyyar na yadda zai kawo sabuwar cibiyar nazarin siyasa nan ba da jimawa ba. Ya fadi hakan ne a wani taron kasa.
Yanzu muke samun labarin yadda KAROTA ta yi ram da wasu kayayyakin da aka shigo dasu jihar Kano, inda aka kama kayayyakin a kokarin batar dasu a cikin birnin.
Gwamnan jihar Ƙatsina ya tallafawa iyalan ƴan sakai waɗanda ƴan bindiga suka halaka da kyautar kuɗi. Gwamnan ya raba kuɗaɗen ne ga iyalan a birnin Katsiina.
Dukkan jakadun Najeriya za su dawo gida nan da karshen watan Oktoba biyo bayan umarnin shugaban kasa Tinubu cewa su gaggauta dawowa bayan dakatar dasu aiki.
Labarai
Samu kari