Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Bayan kwashe shekaru 80 ana nema, rahotanni sun bayyana cewa an gano jirgin yakin da ya bace tun a lokacin Yakin Duniya na biyu. Warren Singer ne matukin jirgin.
Bola Tinubu ya kara adadin kudin da aka saba kashewa ta fuskar ilmi da tsaro. Gwamnatin tarayya ta warewa tsaro da tituna Naira tiriliyan 6 a kasafin 2024.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmad Tinubu ta sha alwashin kawo karshen duk wasu matsaloli da ke addabar fannin wutar lantarki. Minista Adelabu ne ya bayyana hakan.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani malami ya tara dalibansa don dauko wani yaro da ke yawan fashin zuwa makaranta. Bidiyon akwai ban dariya.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da naɗin Wura-Ola Adepoju a matsayin kwanturola janar ta hukumar shige da fice ta ƙasa NIS.
Jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi nasarar sheke wani dan bindiga a karamar hukumar Toro ta jihar Nasarawa sannan suka yi nasarar ceto wasu mutum 3 da aka sace.
Ma'aikatan jinya su yi wa mara lafiya addu'a laifi ne a kasar Ingila. An ruwaito cewa 'yar Najeriyar ta yi wa wani mara lafiya addu'a ne, shi kuma ya yi kararta.
Majalisar wakilan tarayya ta fara aiki gadan-gadan kan kasafin kuɗin 2024 waɓda shugaban ƙasa ya gabatar a zaman haɗin guiwa ranar Laraba da ta gabata.
Jami'an yan sanda tare da hadin gwiwar yan sakai sun yi nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani artabu a jihar Bauchi, inda suka halaka dan bindiga daya.
Labarai
Samu kari