A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma ministan tsaron Najeriya, Muhammad Vadaru Abubakar, ya buƙaci yan Najeriya su tallafa wa gwamnati da addu'a kan rashin tsaro.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara bai tsaya barci ba a cikin kwana 100 akan karagar mulkin jihar. Gwamnan ya kammala muhimmin ayyuka guda 21 a jihar.
An tabbatar da mutuwar wata dalibar jami’ar tarayya ta Oye-Ekiti, Atanda Modupe Deborah, wacce ta bata a ranar Alhamis, 7 ga watan Satumba. An gano gawarta.
Daga 29 ga watan Mayu zuwa yanzu, Bola Ahmed Tinubu ya tsige wasu daga cikin shugabannin gwamnatin tarayya da ya iske a ofis da Muhammadu Buhari ya bar mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi, Sheikh Giro Argungu wanda ya rasu a jiya Laraba 6 ga watan Satumba a jihar Kebbi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ƙaddamar da rabon kayan tallafin abinci ga al'ummar jihar domin rage musu raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi.
Wani matashi dan Najeriya ya gina gida uku bayan ya yi nasara a sana’ar siyar da ayaba da ya fara shekaru hudu da suka gabata da kusan N100k. Ya ba da mamaki.
Kwanan nan Abba Kabir Yusuf ya hadu da wani matashi a Kano. Yusuf Sulaiman Sumaila ya maida N328,115.75 da aka tura cikin asusun mahaifinsu wanda ya rasu a 2022
Labarai
Samu kari