Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta kirayi ma'aikata da su koma bakin aiki bayan gama yajin aikin gargadi na kwanaki biyu, kungiyar ta ce an samu biyan bukata.
Kotun sauraron ƙarar zaɓen sanatan Oyo ta Kudu ta tabbatar da nasarar sanatan APC, Sarafadeen Alli. Kotun ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP ya shigar.
Kehinde Akinyemi, kakakin Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa karya ne tsohon shugaban kasar bai mutu ba yana nan da ransa kuma yanzu haka ma yana wajen kasar.
Ministan kwadago ta samar da ayyukan yi na tarayya, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa da zaran shugaba Bola Tinubu ya dawo za a warware matsalar NLC duka.
Jimami yayin da hatsarin mota ya yi ajalin wasu mutane shida a kan hanyar Akure zuwa Owo da ke jihar Ondo, hukumar FRSC ta kwashi gawarwakin zuwa asibitin jihar
Babban Bankin Najeriya, CBN na binciken wani dan canji kan siyar da Dala kasa da 700 wanda hakan saba doka ne, ya ce Dala ta fi karfin a siyar kasa da haka.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya dake zama a Kano ta tabbatar da nasarar Abdulmumini Jibrin Kofa na jam'iyyar NNPP a matsayin dan majalisa.
Kwamitin majalisar wakilai mai bincike kan satar man fetur ya bayyana cewa ya shirya fallasa sunayen masu satar man fetur a Najeriya, don magance matsalar.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya amince a tura wa kungiyar kwadago NLC reshen jihar Niger manyan Tireloli na Buhunan Shinkafa a matsayin tallafin rage radaɗi.
Labarai
Samu kari