Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an hallaka wata mata bisa zarginta da wawashe wasu kudaden da aka lika a bikin zagayowar ranar haihuwar wani da aka yi.
Ƙungiyar gwamnonin jihohin Arewa maso Gabas sun buƙaci dakarun sojoji da su bi ƴan ta'addan har maɓoyarsu domin halaka waɗanda suka ƙi miƙa wuya.
Kotun zaben yan majalisar tarayya a Kaduna, ta tabbatar da zaben Lawal Usman na jam'iyyar PDP a matsayin sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya.
Wata ɗaliba a jami'ar jihar Gombe (GSU) ta halaka jaririn da ta haifa har lahira. Majiyoyi sun tabbatar da cewa ɗalibar ta halaka jaririn ne bayan ta haihu ba aure.
Al'ummar Yarbawa mazauna Kano sun gudanar da taron addu'a ta musamman don neman Allah ya yi wa jagoran Kwankwasiyya, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoranci.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta cafke tare da titsiye mataimakiyar gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Aisha Ahmad, kan badaƙalar $300m.
Sarkin Birnin Gwari, Malam Zubairu Jibril, Maigwari II ya amince da musanya wasu hakimai biyu daga cikin kokarin da yake yi na inganta lamarin tsaro a masarautarsa.
Miinistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya gayyato EFCC da ICPC su binciki magabacinsa Muhammad Bello.
Labarai
Samu kari