Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kwace kujerar sanata a jihar Benue, inda aka ba tsohon gwamnan jihar nasara a kotun sauraran kararrakin zabe.
Wani hatsarin mota ya ritsa da wani ɗan Achaɓa ɗauke da fasinjoji a jihar Kwara. Dan Achaban ya rasu ne bayan motar tirelar ta murƙushe shi a hatsarin.
Masu garkuwa da mutane sun auka gidan ‘dan sanda, sun yi gaba da iyalin jami’in tsaro. Majiyoyi sun shaida cewa masu garkuwa da mutanen sun zo ne da makamai.
Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta ce bata gamsu da yadda aka ba dan majalisar PDP nasara ba a zaben da aka gudanar a kwanakin baya. Ta tsige shi kawai.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda hukumar NDLEA ta kama wasu miyagun kwayoyi da aka shigo dasu ta hanyar basajarsu a cikin gwangwanayen timatir na waje.
Mutane da dama sun salwanta a wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Jirgin ruwan yana ɗauke fasinjoji masu yawa ne lokacin da ya kife a cikin teku.
Gwamna Soludo ya yabawa Tinubu bisa ba da mukamai masu kyau ga yankin Kudu maso Gabas duk da kuwa basu zabe shi a zaben da aka gudanar a shekarar nan.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Agbu Kefas ta kafa wani kwamiti domin kama duk yaron da ya kamata ace yana makaranta a titi a lokacin makaranta.
Labarai
Samu kari