Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta dage dokar hana fita da ta kafa a jihar a jiya Laraba 20 ga watan Satumba bayan yanke hukuncin kotun sauraran kararrakin zabe.
Hukumar yan sandan farin kaya ta Najeriya (DSS) ta kama mamban majalisar dokokin jihar Ogun da wasu mutane 5 bisa zarginsu da hannu a kisan Sagamu.
Wata matashiyar budurwa mai wasan barkwanci, Sonali Chandra ta bayyana cewa ita din tsarkakakkiya ce har yanzu da take shekariu 36, lamarin da yasa maza gudunta.
Femi Adesina, kakakin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana wasu daga cikin coci-coci da jam'iyyar PDP da wasu na jikin Buhari a matsayin makiyansa.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Imo ya salwantar da rayukan mutum uku. Wata motar bas ce dai mai ɗauke da fasinjoji hatsarin ya ritsa da ita.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an dawo da tallafi yayin da Shugaba Tinubu ya biya Naira biliyan 169.4 don tsayar da farashin lita kan Naira 620 kacal.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya da jami'an lafiya sun ciro gawar fitaccen Mawakin nan da ya mutu Mohbad domin gudanar da bincike kan abinda ya kashe shi.
Jami'an tsaro sun cafke wani mutum Oruchukwu Okoroafor da aka kama da 'yan mata uku masu ciki a gidansa a jihar Anambra, ya bayyana yadda abin ya faru.
An yi ta yaɗa wani bidiyo wanda aka yi iƙirarin cewa na ɗaɓ takarar gwamnan jam'iyyar APC na Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ne yake tiƙar rawa bayan nasara a kotu.
Labarai
Samu kari