Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wani matashi dan Najeriya ya koka a wata bakuwar halitta da ya gano a gefen janaretonsa. Yana shirin kunna janareton sai ya lura da mujiyar a gefe.
Wata motar tanka ta fadi sannan ta dunga kwararar da man cikinta a titi, sai dai yan Najeriya da dama da ke yankin sun jefa kansu a hatsari don diban man.
Hukumar NDLEA ta gurfanar da matashi Mohammed Sambo daurin shekaru 10 a gidan kaso kan zargin safarar tabar wiwi kilo 201 a jihar Kano bayan gudanar da bincike.
A ranar Asabar ne gwamnatin Kano ta rabawa ma’aurata 1800 da suka hada da zaurawa da yan mata da aka zabo daga fadin kananan hukumomi 44 kayan gado da gara.
Daga watan Nuwamban da za a shiga, masu aikin N-Power za su fara jin saukar kudi. Shugaban sashen gudanarwa na shirin N-Power, Jamaluddeen Kabir ya bayyana haka.
Yan bindiga sun kai hari Kauyen Yola, ƙaramar hukumar Karaye ta jihar Kano sau biyu a jere, sun kashe mutane kuma sun yi awon gaba da wasu da yawa.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tura yara da-dama zuwa Indiya su yi digirgir, kuma ta biyawa dalibai 57, 000 kudin jarrabawar gama sakandare na NECO da NBTE.
Za a ji yadda takarda ta nuna yadda tawagar shugaban Najeriya ta kashe N400m cikin kwana 7 a New York. An bukaci a fitar da kudin ne daga wani asusun abinci.
Matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta kasance ‘ya daya da iyayenta suka haifa ta mutu bayan ta kammala jami’a da digiri mafi daraja.Mahaifinta ma ya rasu.
Labarai
Samu kari