Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wani sifetan dan sanda mai suna Festus Onori ya gamu da tsautsayi bayan wasu fusatattun matasa sun yi ma sa kisan gilla a jihar Delta da ke Kudancin Najeriya.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da cewa ta kammala shiri domin fara biyan basusuka na watanni 9 da masu aikin N-Power ke bi, hakan na zuwa ne bayan bincike.
Shugaba Bola Tinubu ya nada 'yar takarar sanata a jam'iyyar APC a mazabar Abuja, Adedayo Benjamins-Laniyi a matsayin sakatariyar mata a hukumar FCTA.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da canza ranar taron majalisar zartarwa FEC ta ƙasa daga ranar Laraba zuwa ranar Litinin na kowane mako.
Hukumomin Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta karyata jita-jitar cewa ta na daukar aiki yanzu haka a makarantar.
Rashin gane inda aka dosa ya haifar da rigimar da ma'aikata su ke yi a Hukumar NIPOST. Ma’aikata sun barke da zanga-zanga saboda nadin da Shugaban kasa ya yi.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce sai dai ya mutu amma zai yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da tsaro a faɗin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama wani Fasto mai suna Oyenekan Oluwaseyi da wasu mutane uku da kokon kan Adam don yin tsafi na samun kudade.
Labarai
Samu kari