Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Ministan jin kai da yaki da talauci ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar da umarnin a biya masu cin gajiyar N-Power kudadensu kafin Kirsimeti.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a ya yi muhimmin kira kan hanyoyin da za a bi domin magance da kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Wani matashi da ke zaune a Canada ya fallasa hanyoyi biyu da mutum zai bi ya tara dukiya a kasar ga wadanda ke shirin yin kaura. Ya ce siyan fili na ciki.
Kungiyar kwadago ta gargaɗi babban bankin Najeriya ya yi duk mai yiwuwa wajen ganin karancin Naira da ake fama da shi ya zo ƙarshe ko kuma ta shiga yaji.
Tsohon shugaban APC na ƙasa na rikon kwarya, Bisi Akande ta bayyana yadda suka tattauna da Muhammadu Buhari domin a cire tallafin mai amma ya gaza.
Bayan shekara uku, Babban Bankin Najeriya (CBN) ya janye dokar da ya kakabawa masu hada-hadar sulallan 'crypto' tare da ba bankunan umurni kan hakan
Kungiyar ASSBIFI ta alakanta karancin takardun kudi da fargaba da ta saka mutane cire kudade barkatai da kuma wasu bata gari da ke adana kudi don cimma bukatunsu.
Yan sanda sun samu nasarar tarwatsa wata maboyar masu aikata muggan laifuka a yankin ƙaramar hukumar Kankara ta jihar Katsina, sun kwato.manyan makamai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin da yan Najeriya suk atsinci kansu na matsin tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce sauki nan tafe.
Labarai
Samu kari