A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Bayan an dawo mulkin farar hula wasu gwamnoni sun mutu, wasu sun gaje kujerarsu. A Yobe, rashin lafiya ya kashe Mamman Bello Ali yana jinya a kasar Amurka.
Za a ji adadin kudin da ake sa ran shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni za su kashe a 2024. Mun tattaro kasafin kudin gwamnatin tarayya da jihohi 36 da ake da su.
A yau Laraba ce aka samu labarin rasuwar tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Ghali Umar Na'Abba a birnin Abuja, an binne shi da yammacin yau a Kano.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya kai ziyara jihar Filato domin duba waɗanda hare-haren jajibirin ranar kirsimeti ya taɓa a jihar Filato.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar tsohon kakakin majalisar wakilai, Ghali Umar Na'Abba, wanda ya rasu a Abuja.
Rahotannin da ke fitowa daga jihar Ondo na nuni da cewa Lucky Aiyedatiwa ya isa gidan gwamnatin jihar don bikin rantsar da shi. An tsara rantsar da shi karfe 4.
Mun kawo abubuwan da za su sa a rika tunawa da tsohon Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu. Abubakar Malami da kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah sun yake shi.
Rahotanni sun nuna cewa kowa ya yi takansa, babu kowa a ofishin gwamnan jihar Ondo bayan samun labarin cewa Gwamna Akeredolu ya cika ranar Laraba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya girgiza da mutuwar marigayi Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo inda ya bayyana shi a matsayin mutum marar tsoro ko kadan.
Labarai
Samu kari