An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah a ranar Asabar, ya samu digirin digirgir a fannin Dabaru da kere-kere daga makarantar Said Business School na Jami’ar Oxford.
Hukumar dakile yaduwar cututtuka masu harbuwa ta NCDC, ta bayyana cewa cutar mashako wacce ake ce ma 'diphtheria' a turance ta halaka mutane 80 a Najeriya.
Rayukan mutum shida ne suka bar duniya bayan sun kwankwaɗi barasa a jihar Ogun. Mutanen dai sun ce ga garin ku nan ne bayan shan barasar wacce abokinsu ya basu.
Al'ummar kauyen Tulu da ke yankin Lame ta karamar hukumar Toro a jihar Bauchi sun zargi mai anguwar Tulu da kwace masu filayensu don amfanin kansa. Ya karyata.
Kungiyar ɗalibai ta ƙasa (NANS) ta shirya gudanar da zanga-zangar bai ɗaya kan ƙarin kuɗin makarantu da aka yi a makarantun gaba da sakandire a faɗin ƙasa nan.
A dokar kasa Shugaban kasa da sababbin Gwamnoni ba su isa su wuce Asabar ba tare da sun fitar da mukamai. Idan an aikawa majalisa sunayen, sai a tantance su.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP ya jinjinawa Ms Kekwaaru Ngozi Mary, matar da ta mayar da miliyan 55 ($70,000) mallakin wani abokin ciniki.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya bayyana cewa shirin gwamnatin tarayya na rabawa iyalai miliyan 12 tallafin N8,000 na tsawon watanni shida duk yaudara ce.
Garuruwa akalla 11 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a jihar Neja. Wata jami’ar NEMA ta fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Labarai
Samu kari