Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da hukumar kula da inganta ilimin zamani na almajirai a jihar da kuma ba su horaswa na musamman.
Tsohon gwamna CBN, Sunusi Lamido ya ce rage dogaro da man fetur shi ne hanya daya tilo na kawo karshen wahalhalun da ake sha na cire tallafin man fetur.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya bayyana cewa an yi hakan ne domin ceto ƙasar nan daga durƙushewa.
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 18 mai suna Blessing ta bar addinin Kiristanci inda ta karbi addinin Musulunci. Sabon sunanta a yanzu Khadijah.
Abun bakin ciki ya afku a garin Zaria inda wani shugaba da mataimakin shugaban makaranta suka kashe dalibin JSS3 saboda fashin makaranta a Al-Azhar Academy.
Kamfanin Tace Man Fetur, NNPC, ta sanar da cewa gobara ya tashi a matatanta da ke Warri, Jihar Delta a ranar Juma'a. Kamfanin ta ce an samu nasarar kashe gobarar.
Rundunar yan sanda reshen jihar Benuwai ta bayyana cewa a harin da yan fashi suka kai bankuna a Otukpo, an kashe DPO da wasu yan sanda uku a musayar wuta.
An wayi gari da mummunan labarin rasuwar sabon kwamishinan gyara da sake matsuguni a jihar Borno, Injiniya Ibrahim Idris Garba da safiyar yau Asabar.
‘Yan fansho da tsofaffin sojojin da su ka dade da ritaya za su samu kudin da za a raba. Gidaje miliyan biyar za su samu N25, 000 a Oktoba, Nuwamba da Disamba.
Labarai
Samu kari