Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi alƙawarin ɗaukar nauyin karatun Leburori 37 har su gama jami'a matuƙar suka ci jarabawar share fage.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ga janye naɗin da ya yi wa matashi ɗan shekara 24, Injiniya Imam a matsayin shugaban hukumar gyaran titi FERMA.
Shugaba Bola Tinubu ya yi sabbin nade-nade har guda takwas a ma'aktar yada labarai ta kasa a yau Laraba, hukumomin sun hada da NOA da NTA da NAN da sauransu.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya magantu game da soyayyar da yake yi wa girki. Tsohon gwamnan na jihar Ribas ya ce yana alfahari da iya girki.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton mayaƙa ne sun kai farmaki kan gidan gyaran halin da ke jihar Kuros Riba, sun kashe jami'in tsaron da suka taras a babbar kofar shiga.
Wata mummunar gobara da ta tashi a rukunin wasu shaguna a wata kasuwar birkin Calabar na jihar Cross Rivers ta janyo asarar dukiya mai tarin yawa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ba da wa’adin awa 72 a rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari a Maiduguri, babban birnin jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta cafke wani matashi kan zargin yunkurin kisan wani almajiri don daukar fansa kan malaminsu da ya hana shi aure.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bai wa Sakataren hukumar FCDA sa'o'i 24 don samo tsarin da za a bi na biyan diyya yayin da ake shirin rushe masallacin Abuja.
Labarai
Samu kari