Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Wata mata ta bayyana irin tashin hankalin da ta shiga saboda gano mijinta juya ne bai haihuwa kuma ya ce ba zai nemo maganin da zai warke ba ko kadan.
Wata mata mai shekara 75 a dunuya ta rasa ranta ana tsaka da gudanar da ibada a wata cocin jihar Ogun. Matar dai ta faɗi ne kawai inda daga baya ta mutu.
Ƙungiyar SERAP ta shigar da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ƙara a gaban kotun bisa zargin ɓacewar kuɗaɗen shiga na man fetur da kuɗin gyaran matatun man fetur.
Limamin katolika na Sokoto, Bishop Matthew Kukah, ya bayyana cewa mutanen da ke da alhakin haifar da matsalolin Najeriya suma basu tsira ba kamar kowa.
Wata yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya kan wata hira mai daidaita zuciya da ta gano a wayar mijinta. Ta ce yanzu ji take kamar ita ke auren kanta.
Rikicin shugabancin da ke tsakanin Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin da Sarkin Hausawa na Ibadan, Alhaji Ali Zungeru na kawo tashin hankali a al'ummar Hausawa.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno wata amarya yar Najeriya tana aure da hoton angonta saboda baya gari. Ta sumbaci hoton tare da yawo da shi rike a hannunta.
Ministan Kasafi da Tsare-tsare, Atiku Bagudu ya bayyana irin rashin son duniya da Shugaba Tinubu ya ke da shi, ya ce a gida mai daki uku ya ke kwana a baya.
Wani mai maganin gargajiya kuma makaho ya damfari wata tsohuwa Naira miliyan 19 don yi mata magani, ya kwanta da 'yarta da kuma jikarta a kokarin taimakonsu.
Labarai
Samu kari