Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta musanta rahotannin harin da aka ce an kai wa wani kanal a FCT, tana cewa bincike ya tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a Nasarawa.
Ana tsaka da tsadar man fetur a Najeriya, Shugaba Tinubu ya tura wa shugaban NNPC sako a ranar Litinin. Tinubu ya taya Mele Kyari murnar cika shekaru 59.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sanye da kayan Fulani sun kai hari Sagwari da ke Abuja, sun sace mutum 10. Sun kai harin karfe 7:30 na yammacin ranar Lahadi,
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka magajin garin Wuro Musa da suka sace a jihar Taraba ranar Jumu'a. An kashe manomi tare da sace wasu kauyukan Kaduna.
A karshe dai tsohuwar ministar harkokin jin kai, Sadiya Umar-Farouq, ta mika kanta domin bincike a hedikwatar hukumar EFCC da ke Abuja kan karkatar da wasu kudi.
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
A kan kusan N700, kasashe 21 kacal su ka fi Najeriya arahar farashin fetur. Mun tattaro farashin da ake sayen litar man fetur a gidajen mai a kasashen duniya.
Tsohon Atoni-janar na farko a jihar Kwara kuma kwamishinan Shari'a, Alhaji Alarape Salman ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 81 a duniya a jiya Lahadi.
A cewar tsohon mataimakin sufeta janar na 'yan sanda, Dabup Makama, sun sanar da jami'an tsaro cewa 'yan ta'adda za su kai hari Filato amma suka yi biris da rahoton.
Labarai
Samu kari