Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya ranar da za ta fara sauraron ƙarar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar kan nasarar Nasiru Yusuf Gawuna a kotun zaɓe.
Gwamnatin Amurka ta ce har yanzu ba ta da jakada a Najeriya, duk da irin ci gaban da aka samu na kawance a tsakanin kasashen biyu, sai dai Amurka ta fadi dalili.
Gwamnatin Amurka ta gargadi yan kasarta da ke Najeriya, inda ta sanar da su kan "gagarumin barazana" na tsaro kan fitattun otel a manyan biranen kasar.
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya shawarci al'ummar Musulmi da su nemi ilimin addinai don kara kawo zaman lafiya a tsakanin addinai da ke Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin sama ya gamu da matsala a filin sauka da tashin jiragen sama da ke Ibadan, babban birrnin jihar Oyo ranar Jumu'a daddare.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta gargaɗi ƴan ta'adda, yan bindiga da duk nau'in masu tada ƙayar baya cewa su miƙa wuya ko kuma kwana kaɗan ya rage musu a duniya.
A wata wasiƙa mai dauke da sa hannun mukaddashin sakatare, Masarautar Adamawa ta tuge rawanin hakimin Ribaɗu, Alhaji Gidado Abubakar Aliyu nan take.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi ajalin rayuka biyar yayin da suka kai hari garin Duhuwa a karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto. Maharan sun kuma raunata mutum hudu.
Kungiyar Arewa, Kungiyar 'Northern Consensus Movement (NCM), ta ce za ta gudanar da zanga-zanga a fadin kasar, tare da dakatar da kai kayan abinci zuwa Kudu.
Labarai
Samu kari