Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta musanta rahotannin harin da aka ce an kai wa wani kanal a FCT, tana cewa bincike ya tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a Nasarawa.
Ana zargin ma'aikatar jin kai da cinye wasu kudade yayin da ake tsaka da wahala. An bayyana irin kudaden da ake son nemowa a ofishin nan ba da dadewa ba a kasar.
An ruwaito yadda wani dattijo ya samu kyautar mota daga hannun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari don rage radadin da ake ciki a kasar nan yanzu.
Dangote ya bayyana ranar da matatarsa za ta fara tace mai a Najeriya yayin da 'yan kasa ke ci gaba da bayyana kokensu ga yadda mai ke kara kudi a kasar.
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Alhaji Mansoor Al-Kadriyar da yaransa shida sun tuntubi yan uwansu, inda suka bukaci a biya kudin fansa naira miliyan 60.
Hukumar Kula da Jami'o'i na Najeriya (NUC) ta sanar da cewa ta fara bincike kan wasu jami'o'i 9 a kasar da ake zargin an kafa su ba bisa ka'ida ba.
An bayyana yadda Dangote ya ci ribar makudan kudade a daidai lokacin da wani adadi na dukiyarsa aka ce ya yi kasa saboda wasu dalilai na musayar kudi.
An tura sako ga gwamnatin kasar nan don tabbatar da an kara kudin data da katin kira a yanayi irin wannan da talakawan Najeriya ke ci gaba da damalmalewa.
Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun kama wani Fasto mai suna Clinton John, bisa zarginsa da cin zarafin wata yar yarinya a yankin Agbado dake jihar.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da fara bincike kan badakalar biyan N585.2m zuwa wani asusu, domin bayar da tallafi ga marasa galihu a wasu jihohin kasar nan.
Labarai
Samu kari