Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Za a fahimci cewa ashe Janar Sani Abacha bai saci wani kudin Najeriya daga baitul-mali ba, ya saida mai ne ta hannun wasu saboda takunkumin da aka kakaba masa.
Yan sanda sun kama yaran mota biyu bisa zarginsu da laifin sace babbar motar dakon kaya ta kamfanin simintin Ɗangote a jihar Ogun, sun amsa lafinsu.
'Yan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Jigawa tare da sace matan shugaban karamar hukumar Kiyawa da ke jihar, 'yan sanda sun bazama nemansu.
Diyar mai kudin Afrika, Aliko Dangote, ta yi taku a wajen wani taro da ta halarta. Ta kasance darakta a kamfanin mahaifinta amma ta ware lokacin sharholiya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar bankado wani kamfanin kera muggan makamai a yankin Vom da ke karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Plateau da ke Arewacin kasar.
Wata budurwa ta kamu da son wani matashi mai sana'ar yankan farce, ta bayyana irin kaunarsa da take a lokacin da yake mata yankan farce a wata jiha.
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
An bayyana sunayen wasu sanatocin Najeriya 4 da aka kora daga majalisa a wannan karon, an bayyana kadan daga dalilan da suka ja aka yi wannan kora kwatsam.
An bayyana yadda wasu mazauna kauye suka yiwa alkali da lauya jina-jina a wani yankin jihar Gombe, kamar yadda ya zo a wani rahoton jaridar da ta shahara a kasa.
Labarai
Samu kari