Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Jami'an tsaro sun kama wani matashi mai suna Alkasim Ya’u kan zargin kashe mahaifinsa a jihar Kano. Matashin dai yana fama da lalurar tabin hankali ne.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da dabararta don magance hauhawan farashin kayayyaki a fadin kasar, yayin da al’ummar Najeriya ke kara shiga damuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a cikin kasa da shekara daya a ofis ya dakatar da ministar jin kai da yaki da fatara, Dakta Betta Edu, daga mukaminta.
Babbar kotun Abuja ta yanke hukuncin kan karar tauye hakki wadda tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya shigar da gwamnatin tarayya, EFCC da AGF.
Binciken yadda CBN ya rabawa kamfanoni Daloli ne ya kai EFCC kamfanin Dangote. Wani jawabi da hukumar ta fitar ya fayyace abin da ya faru a makon jiya.
A shekarar 2024 akwai ranaku masu yawa wadanda yan Najeriya za su yi hutu a cikinsu. Ranakun sun hada da ranar Dimokuradiyya da ranar samun yancin kai.
Paul Agomoh wani dan Najeriya wanda ya yi aiki da marigayi TB Joshua na cocon SCOAN, ya bayyana umarnin da ake ba masu daukar hoto wajen nadar mu'ujiza.
Daga cikin manyan kudaden da hukumar EFCC za ta kashe a 2024 akwai naira biliyan 1,055,633 na tafiye-tafiye, da naira miliyan 413 na sayen motoci.
An samu iftila'in gobara wanda ya yi ajalin mutum daya tare da lalata dukiyoyi a ma'ajiyar bakin mai da ke birnin Kano a yau Litinin 8 ga watan Janairu.
Labarai
Samu kari