Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Rahotanni sun bayyana yadda wata mummunar gobara ta tashi a wata babbar kasuwar Samsung a Abuja, har yanzu ba a shawo kanta ba, ana kan yin kokarin kashe ta.
Wani Malamin addinin Kirista ya fadi dalilin da ya sa dan takarar jam'iyyar SDP, Ajaka, ba zai ci zaben gwamnan jihar Kogi ba. A cewarsa, Ajaka ba shi da sa'a.
Hukumar NSCDC ta cafke wata mata mai suna Folasade kan zargin damfarar gidan marayu da ta ke aiki har naira miliyan daya, an gano wasu abubuwa a wurinta.
Mutane sun yi Allah wadai da wani malamin addini da ke ikirarin yana da mu'ujizar warkar da mutane. A wani bidiyo an ga malamin na kokarin warkar da wata gurguwa.
Hukumar NEITI ta ce daga shekarar 2017 zuwa 2021, barayi sun sace ganguna fiye da miliyan 200 na arzikin danyen mai, an jawowa Najeriya asarar Naira Tiriyan 4.3
Ana da labari an tsare tsohon Gwamnan bankin CBN na wata da watanni duk da kotu ta ce a sake shi. Alkali ya bukaci EFCC ta gaggauta sakin Mr. Godwin Emefiele.
Wani mutum ya zuba man ja a cikin injin din motarsa don ganin ya daina cijewa. Bidiyon da ke nuna lokacin da ya zuba ya yadu kuma ya ba mutane mamaki.
Wani miji ya bai wa matarsa hakuri da tsinken tsire guda biyu bayan sun samu sabani, bidiyon da ya yadu ya nuna yadda matar ta yafewa mijin bayan ya isa gareta.
Wani bidiyon TikTok da ya yadu ya nuno mutane suna kwashe kudi daga kasa bayan wani tsadadden biki da ya samu halartan manya da suka yi wa ma’auratan ruwan kudi.
Labarai
Samu kari