Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tun yana gwamnan jihar Legas, aka saba ganin Shugaba Tinubu da huluna masu dauke da tambari iri daya. Wannan karon, Sarkin Yarbawa ya bayyana ma'anar wannan tambari.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da ƙarin Naira dubu 25 ga ma'aikatan jihar da kuma N15,000 ga masu karɓan fansho domin rage radadin wahala.
Likitoci sun yi nasarar yanke kafar jarumin fina finan Nollywood, Mr Ibu a wani yunkuri na ceto rayuwarsa. Jarumin ya kwana biyu ba shi da lafiya.
Hukumar Fassara Bibul a Najeriya ta yi nasarar fassara littafin zuwa yaren Karai-karai da ke jihar Yobe, hukumar ta samar da kwafi fiye da dubu 100.
Sarkin Legas, Oba Akiolu, ya bukaci Shugaba Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi da su hada kai domin kawo ci gaba a Najeriya. Sarkin, ya ce akwai bukatar ajiye adawa
Akalla manoma tara ne rahotanni suka bayyana sun rasa rayukansu a wani harin boko Haram a Borno. Shekaru kenan garin Zabarmari ke fuskantar hare-haren Boko Haram.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan hari a gonar wani ɗan kasuwa a jihar Borno, inda suka halaka shi tare da sace manoma mutum huɗu masu aiki a gonar.
Shahararren lauyan kare hakkin bil Adama ya shawarci Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP da su soma aikin adawa ta hanyar bin diddigin ayyukan gwamnatin Tinubu.
Da ya ke martani kan kudaden da aka ware don sayen motocin alfarma da jirgin ruwa ga Tinubu da fadar shugaban kasa, Adebayo ya ce 'yan Nigeria su yi kuka da kansu.
Labarai
Samu kari