Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Ba tare da wani bata lokaci ba, Betta Edu ta burma hannun hukuma domin bincike. Ministar fada ragar EFCC awa 24 bayan dakatar da ita a kan zargin karkatar N585m.
Gwamna Agbu Kefas ya ce nan gaba kadan za a dakatar da daukar masu kwalin NCE aikin koyarwa a jihar Taraba, sai kana da kwalin digiri na daya ko na biyu.
Shugaban ƙaramar hukumar Logo a jihar Benuwai ya tabbatar da cewa wasu mahara da ake zargin fulani ne sun halaka rayukan mutum 7 a wasu kauyuka uku.
An shiga wani yanayi a yayin da Gwamnan jihar Anambra, Soludo ya dakatar da sarkin masarautar Neni awanni bayan na da Sanata Ubah sarautar 'Odenjinji Neni'.
Rahoton da muke samu yanzu na nuni da cewa Betta Edu, ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara da aka dakatar ta isa shelkwatar hukumar EFCC da ke Abuja.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin sayar da kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna (KAEDCO). Ana bin kamfanin bashin sama da naira biliyan 110.
Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ta kama kimanin kwalaben giya iri-iri 850 a karamar hukumar Kankara. Kwamandan hukumar, Aminu Usman ne ya jagoranci aikin.
Kungiyoyin mata a jihar Yobe sun gudanar da zanga-zanga kan kisan wata matar aure mai suna Ammi Adamu Mamman, da ake zargin mijinta ya yi Damaturu.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Labarai
Samu kari