Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
DSS suna ta sintiri a rumfar zaben da ake tsammanin Dino Melaye zai jefa kuri’arsa a yau bayan an samu ma’aikatan tattare da takardun da aka rubuta sakamako.
Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a akwatin farko da aka fara sanar da sakamakon zabensa a jihar Imo. Wannan nasarar, tuni dan takarar gwamnan jihar na PDP ya hasasho ta.
Mace ta farko da ta zama Manjo Janar a Najeriya, Aderonke Kale mai ritaya ta riga mu gidan gaskiya ta na shekaru 84 a duniya a birnin Landan da ke Ingila.
Mutane su na ta tofa albarkacin bakinsu ganin yadda ake ta ruwan mukamai ba. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da nade-naden mukamai a gwamnatinsa.
Dan majalisar tarayya na APC, Yusuf Gadgi ya bayyana cewa akwai lokacin da zai zo zasu tambayi Asiwaju ina aka kai makudan kuɗin tallafin man fetur da aka cire.
Jami'an tsaro na ƴan sakai sun samu nasarar halaka masu garkuwa da mutane mutum huɗu a wani artabu da suka yi a jihar Kebbi bayan sun kai musu sumame.
Wasu wakilan jam'iyya sun dakatar da 'yan sanda daga yin rakiyar wasu jami'an hukumar zabe wajen kai kaya a rumfar zabe, jihar Imo. Yan sandan sun yi harbe-harbe.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar PDP ya zargi hukumar zabe ta kasa da boye takaradar rubuta sakamakon zabe. An dakatar da kada kuri'a a wani yanki.
Hukumomin sojojin Najeriya sun kama wasu mutane a cikin wasu bakaken motoci da ake zargin za su kawo hargitsi ne a jihar Kogi yayin da aka fara zabe.
Labarai
Samu kari