Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
An bayyana yadda wasu 'yan damafara suka damfari wani sanatan Najeriya makudan kudade tare da abokansa bayan da suka sace masa manhajar a wayarsa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Neja sun cafke wani Rabiu Yusuf da aka fi sani da Rabee wanda ake zargin shugaban 'yan bindiga ne a yankin Paikoro da ke jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta fitar da rahoton tsaro kan hukuncin da kotun koli ta yanke wanda ya tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
EFCC tana binciken wasu manya, akwai yiwuwar nan gaba kadan a koma kotu. Zargin karkatar da kudi da rashin gaskiya da ke kan wadannan manya ya kai N853.8bn.
Sherifdeen Al-Kadriyar, kawun Nabeeha yarinyar da yan bindiga suka kashe bayan sun yi garkuwa da ita da yan uwanta ya bayyana yadda suka gano gawarta a wani wuri.
Ana tsaka da cece-kuce kan yadda Isra'ila ta kashe mataimakin shugaban Hamas, sun kame tare da tsare biyu daga cikin ahalinsa a yankin Ramallah ta kasar.
Dan fafutukar kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Igboho, ya aika sako ga Shugaba Bola Tinubu, yana mai bayyana tsawon lokacin da zai yi a mulki.
Wani bidiyo ya nuno wani lakcara da ya taimakawa daya daga cikin dalibansa wacce ke jego da goyon danta. Mutabe sun jinjiwa malamin kan wannan karamci nasa.
Mai martaba sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya yi jan hankali ga yan Najeriya kan hadin kai da zaman lafiya a tsakani domin bunkasa da ci gaban Najeriya
Labarai
Samu kari