Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Wata mata mai suna Rachel Johnson ta rasa ranta a kokarin raba fada a cikin coci da ke jihar Legas, 'yan sanda sun bazama neman wanda ake zargi kan lamarin.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran mutum biyu tare da sace wani babban faston cocin ECWA a wani mummunan hari da suka kai a jihar Kwara.
Bola Tinubu zai gyara dokar kasa a Majalisa saboda Sarakuna su yi karfi a Najeriya. Tinubu ya yi wannan alkawari ne wajen bikin taya Sarkin Ondo cika shekaru 70.
Wata mata da ta auri miji dan tsurut ta saki hotunan da ke nuna cewa ita da mijinta sun samu ‘karuwar diya mace. Mutane da dama sun taya su murna.
Wata mata ta ja hankalin mutane da dama a TikTok bayan ta saki bidiyon wani halitta da ta gani a cikin dakinta. Bidiyon ya yadu a dandalin soshiyal midiya.
An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a birnin Abuja sakamakon matsalar da aka samu a lokacin da wani jirgi ya sauka amma bai samu ta sauki ba.
Tsohon gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, dama ya habgo Dino Melaye ba zai lashe zaben da aka gudanar a jihar Kogi ba. Ya ce dama Dino bai dace ba.
An bayyana Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kogi da aka gudanar a jiya Asabar, wanda har yau ake kirga kuri'un.
Shugaban kasa Tinubu zai yi Umrah a kasar Saudiyya bayan halartar wani taron zuba hannun jari da aka yi kan matatun man Najeriya da yadda za su gyaru.
Labarai
Samu kari