Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta sassauta wa duk wanda aka kama da laifin cin hanci da rashawa da rashin da'a a jihar ba. Mataimakin gwamna, Gwarzo ne ya fadi haka.
Yanzu nan shugaba Tinubu ya isa jihar Imo domin halartar bikin rantsar da gwamnan jihar Hope Uzodimma a mulkinsa karo na biyu. Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka.
Masu garkuwa da mutane sun tafka sabuwar ta'asa da rashin imani a birnin tarayya Abuja. Miyagun mutanen dai sun halaka mutum hudu da suka yi garkuwa da su.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo ya ta kan shi a gwamnati. ‘Badakalar’ kwangilar N438m ya sa CCB za ta binciki Minista bayan wata 6 a ofis
Hukumar NDLEA ta ce rahoton da wani jami'in ta ya fitar na cewa kaso 60% cikin 100% na daliban Kano na shan kwayoyi ba gaskiya ba ne, ta ce kuskure aka samu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kaduna ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargin ya sace janareton masallacin Juma'a mai amfani da hasken rana a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da cewa mota ta murkushe wani matashi jim kadan bayan ya kwace wayar wata mata a birnin Kano a daren jiya.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) za ta sake bincikar wasu tsofaffin gwamnoni 11 da ke zargi da badakalar makudan kudade.
Dan takarar shugaban kasa a Labour ya bayyana kadan daga tashin hankalin da ya shiga bayan samun labarin kisan da aka yiwa Nabeeha bayan sace su da aka yi.
Labarai
Samu kari