Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Jami'an tsaro da dama sun rasa rayukansu yayin wata musayar wuta da ta wakana tsakanin 'yan bindiga da dakarun yan saɓda a jihar Anambra ranar Talata.
Yan Boko Haram sun farmaki wasu masu sana'ar itace a Damboa, jihar Borno a ranar Litinin inda suka yi gunduwa-gunduwa da sassan jikin mutum sha daya.
Dakarun yan sanda tarw da haɗin guiwar dakarun rundunar ƴan sa'kai sun sheƙe yan bindiga uku da suka addabi mutane a yankin ƙaramar hukumar Jibia ta jihar Katsina.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele, zai cigaba da zama a gidan gyaran hali na Kuje bayan ya kasa cika sharuddan belinsa.
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta samu mukamin shugaban kwamitin ministoci a kungiyar ECOWAS bayan amincewar Bola Ahmed Tinubu.
Wani fusataccen mutum ya haddasa yar dirama a coci yayin da ya kai farmaki da karnukansa domin nuna rashin jin dadinsa kan ayyukansu. Lamarin ya yadu.
Allah ya yi wa diyar Sarkin Kano Ado Bayero rasuwa a safiyar ranar Talata, 28 ga watan Nuwamba. Hauwa Lele, kanwa ce ga sarkin Kano na yanzu da kuma sarkin Bichi.
Wata dalibar Jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, Subair Enitan ta kwana a gadon asibiti bayan shafe awanni 58 ta na wanki babu kakkautawa a jihar Osun.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Labarai
Samu kari