Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Rundunar ƴan sanda sun damƙe wani mutumi da ya yaudari ciyamomi da dama da sunan shi ne shugaban majalisar dokokin jihar Jigawa, kwamishina ya ce sun gano kati.
Wani malami a makarantar sakandare na Araromi Ilogbo, da ke Oko Afo, jihar Legas ya yi wa daya daga cikin dalibansa duka har sai da ya bakunci lahira.
An gargadi Shugaban kasa Bola Tinubu kan tashin hankalin da zai dabaibaye gwamnatinsa a sabon hasashen da Primate Elijah Ayodele ya saki bayan sace shugaban PDP.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari jihar Katsina suka halaka jami'an yan sanda da ke a bakin aiki. Yan bindigan sun kuma yi awon gaba da makamai.
Yan bindiga sun sace mataimakin VC na jami'ar jihar Abiya watau ABSU yayin da ya tsaya shan mai a wani gidan mai tare da mai ɗakinsa, babu wani bayani har yanzu.
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Plateau, Musa Dachung Bagos, ya yi magana kan dalilin da ya sanya ake yin kashe-kashen mutane ba gaira ba dalili a Plateau.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Wata amarya yar Najeriya ta shammaci kawayenta su 60 bayan ta fake da sunan aure. Ta siyar masu da ankon biki kan N60k sannan ta tsere kasar waje.
Tsigaggen kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, ya garzaya gaban babbar kotun jihar domin ya kalubalancir tsige shi da yan majalisa suka uyi.
Labarai
Samu kari