Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
An samu labari daga fadar Aso Rock cewa FEC Bola Tinubu ya amince da kundin N27.50 a matsayin kasafin kudin shekara mai zuwa da za a shiga nan da kusan kwana 30.
Mike Bamiloye ya caccaki masu wa’azi mata da ke yawon wa’azi wuri-wuri amma suke barin mazajensu suna fama da kadaici a gida. Ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Ministan gidaje, Ahmed Musa Dangiwa ya je Jihar Katsina, ya yi zama da Muhammadu Buhari wanda ya shigo da shi siyasa. Ahmed Dangiwa yana tare da Bola Tinubu yanzu.
Tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar yan sanda biyu da farar hula mutum ɗaya yayin da suka kai hari kan shingen binciken ababen hawa a jihar Imo.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasa a Najeriya ya kuma amincewa da naɗin mutum biyu a matsayin manyan sakatarorin ma'aikatar kuɗi da ma'aikatar albarkatun mai.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa Mele Kyari a matsayin shugaban kamfanin mai na kasa NNPCL da mambobin gudanarwa guda takwasa ranar Litinin.
Rahotanni sun bayyana cewa an gano gawar shugaban Fulani, Umar Ibrahim, wanda ya ɓata ranar Laraba da ta gabata a jihar Filato da ke Arewa ta Tsakiya.
Gwamntin jihar Neja a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umaru Bago ta fito ta yi magana kam rahotannin da ke cewa tana adawa da amfani da Hijabi da mata ke yi.
Ranar Larabar nan ne Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da kundin kasafin kudin shekara ta 2024 a gaban ‘yan majalisar tarayya kamar yadda rahoto ya zo mana.
Labarai
Samu kari