Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi martani game da harin bam kan masu bikin Maulidi a jihar Kaduna inda ta ce labarin kanzon kurege ne babu gaskiya a cikinsa.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin sabuwar kwanturola janar ta hukumar Kwastam tare da mataimakanta guda shida ranar Litinin.
Rahotanni sun bayyana cewa wata babbar mota tanka maƙare da man dizel ta yi bindiga kuma ta kama da wuta a jihar Legas ranar Litinin, 4 fa watan Disamba, 2023.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun tarwatsa daliban da suka fito nuna adawa da kisan da masu sace waya suka yi wa wani dalibin ajin karshe.
Gwamnatin jihar Kwara ta ce babu wani dalili da zai saka a sayar da babban otel din jihar, kawai ta yi gwanjon kayan cikinsa ne don yin gyare-gyare.
Daliban jami'ar UNICAL masu yawan gaske a ranar Litinin, 4 ga watan Disamba sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin kudin makarantar da aka yi.
Kakakin majalisar jihar Nasarawa, Jatau, ya sanar da nade-naden da suka hada da na shugaban masu rinjaye da mataimakinsa, sai kuma bulalar majalisar.
Gwamnatin Tarayya ta ware makudan kudade har naira biliyan 150 don kananan 'yan kasuwa da masana'antu a kokarin rage radadin cire tallafin man fetur.
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa kamfaninsu mai suna Afri-Venture Capital Company Ltd zai fara aiki a Junairun shekarar 2024.
Labarai
Samu kari