'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Wasu mata da ke yin gurasa a Kano, sun yi zanga-zanga don nuna rashin jin dadinsu kan karin kudin fulawa, sun ce karin kudin ya jefa sana'arsu cikin wani hali.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun ziyarci al'ummar jihar Filato da hare-haren 'yan bindiga ya ritsa domin jajanta masu. Sun bayar da gudunmawar naira miliyan 100.
Majalisar jihar Oyo ta bukaci cafke shugaban Fulani, Seriki Chumo kan zargin kisan manomi da jami'in tsaron Amotekun a yankin Iwajowa da ke jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ta'aziyyar rasuwar Haja Hauwa, matar mahaifin mataimakin shugaban ƙasa wanda ta rasu ranar Alhamis a Maiduguri.
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
Ma'aikatan tarayya sun fara 'yan guna-guni yayin da gwamnati ta gaza cika alkawarin da ta dauka na yin albashi a ranar Alhamis, kuma ba a biya su naira dubu 35 ba.
Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya tsere daga Bauchi ya bar jami’an tsaro 250 suna neman shi. Lauyan Dutsen Tanshi ya fadi abin da yake faruwa da malamin.
Tsohon Akanta Janar a Najeriya, Ahmed Idris ya bayyana yadda hukumar EFCC ta yaudare shi kan amincewa da hannunsa a badakalar naira biliyan 109.4.
Gwamna Muhammad Umar Bago na jihar Neja ya sanar da aniyar gwamnatinsa na samar da sabbin jami'o'i 10 mallakin gwamnatin jihar daga yanzu zuwa 2027.
Labarai
Samu kari