Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Kotun yanki a Jos da ke jihar Plateau ta daure matashi mai suna Jemilu Bala watanni shida a gidan gyaran hali kan zargin satar Maggi da kuma sabulu.
Jarumar fina-finan Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana dalilin Musuluntarta inda ta ce shaukin soyayya ce ta kwashe ta bayan ta cire rai a samun kwanciyar hankali.
Babban bankin Najeriya ya gargadi yan kasuwa, bankuna da daukacin al'ummar kasar da su yi hattara domin dai wasu na nan suna yada jabun kudi a kasuwanni.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya ɗauki alkawarin cewa ba zai runtsa ba a koƙarin tabbatar da an yu wa waɗanda harin bam a ya shafa a Tudun Biri adalci.
Allah ya karbi rayuwar dan marigayi Alaafin na Oyo, Prince Abdulfatai Adeyemi bayan fama da jinya na tsawon lokaci a yau Juma'a 8 ga watan Disamba.
Aliko Dangote, shugaban rukinin kamfanonin Dangote ya bayyana cewa matatar za ta rinka tace kalla ganga dubu 350 a kowacce rana (bpd). An sauke ganga miliyan daya.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya soki martanin DHQ kan harin bama-baman da sojoji suka kai kauyen Tudun Biri, ya nemi a gaggauta janyewa nan take.
Wata matashiyar budurwa ta saki wani bidiyo a TikTok da ke nuna cewa iyalinta sun raba biredi a matsayin gudunmawa a wajen wani biki. Bidiyon ya dauki hankali.
Wata malamar firamare ta cika da hawaye bayanda ta karanta wasikar da wata dalibarta ta rubuta mata. Dalibar ta saka Naira dari a wasikar don malamar ta sayi kati.
Labarai
Samu kari