Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Shugaban hukumar kwallon ƙafa ta nahiyar Afirka, Patrice Motsepe, ya tabbatar da cewa Bola Tinubu zai halarci filin wasan da za a buga wasan ƙarshe a gasar AFCON.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya sake jaddada matsayarsa cewa ya zama wajibi jama'a su tashi tsaye su kare kansu daga ƴan bindiga.
Kungiyar CISA ta yi zargin cewa wani malamin addini da wani jami'in tsaro na da hannu a zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Sanatan Arewa.
Mai alfarma sarkin musulmin Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya roƙi ƴan uwa musulmai su fara duba jinjirin watan Sha'aban daga yau Asabar, 29 ga Rajab.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari a kauyen Kogo da ke karamar hukumar Faskri ta jihar Katsina, inda suka sace mutum 16.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammed Inuwa Yahaya, ya yi alhini da ta'aziyyar rasuwar Sheikh Kobuwa, jagoran ɗarikar Tijjaniya wanda ya rasu ranar Jumu'a.
Tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki tare da sace mutane 16 a kauyen Kogo a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a daren ranar Alhamis, 8 ga watan Fabrairu.
Kungiyar ‘yan kasuwa a jihar Yobe, UMAPO ta koma ga Allah tare da gudanar da salla ta musamman don neman taimako daga ubangiji kan wannan tsadar rayuwa
Kudirin lantarki ya zama doka bayan sa hannun Bola Ahmed Tinubu a yammacin Juma’a. Dokar ta haramta raba wutar lantarki tsakanin jihohi da kasa a Najeriya.
Labarai
Samu kari