Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi ram da jami'inta da ake zargi da kisan wani direban babban mota a hanyar Gamboru-Dikwa. Ta sha alwashin hukunta shi.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa a Najeriya, Anyim Pius Anyim ya bayyana yadda suka shirya taimakon marigayi Ghali Na'Abba kafin rasuwarshi a jiya.
Da alama reshe zai iya juyewa da mujiya kan tsohon Ministan da ya shigar da karar Jakadar Najeriya. Lilian Onoh za tayi shari’a da Geoffrey Onyeama da Gabriel Aduda.
An shiga rudani a kauyen Akeddei da ke jihar Bayelsa bayan yarinya 'yar shekara hudu ta auri dattijo mai shekaru 54, ta bayyana dalilin auren dattijon.
Gwamnan jihar Niger, Umaru Bago ya ba da umurnin kamo wani Mohammed Ibrahim da ya fitar da sanarwar haramta sayar da giya a kananan hukumomi tara na jihar.
Babbar Kotun jihar Kano ta umarci dakataccen shugaban karamar hukumar Gwale, Hon. Khalid Ishaq Diso ya guji kiran kansa a matsayin shugaban hukumar hukumar.
Matsalolin tattalin arziki da ya yi wa Najeriya katutu, ya tilasta wasu kamfanoni tara daina yin aiki a kasar, kowanne kamfani ya fadi dalilin barin Najeriya.
Labarai
Samu kari