Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Atiku Abubakar ya yi magana a X, ya fadawa Bola Tinubu dole a rage facaka da dukiya kuma a yi gwanjon kadaroin Najeriya kamar yadda Javier Milei ya yi a Argentina.
An yi ta yada rahotannin cewa akwai yiwuwar yunkurin juyin mulki a fadar shugaban kasar Najeriya a daren jiya Lahadi 25 ga watan Faburairu a birnin Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun kashe Sanusi Hassan, kwamandan rundunar tsaro ta Katsina a karamar hukumar Kankara da wasu mutane 6.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mummunan gobara ta tashi a gidan karamar ministan birnin tarayya, Abuja, Dr Mariya Mahmood da ke unguwar Asokoro a yau Lahadi.
Kungiyar Kabilar Ibo ta bukaci tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya nemi afuwarsu kan rawar da ya taka a yakin Biafra a lokacin mulkinsa a Najeriya.
Wani dan Najeriya ya bayyana kama sana'ar aski a kasar waje bayan da ya yi hijira zuwa kasar turai domin ya samu abin da zai rike kansa. Jama'a sun nuna abin mamaki.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kafa wani kwamitin da zai ke ba shi shawari kan tattalin arzikin kasa, musamman duba da yadda kasar ke ci gaba da baya.
An ruwaito yadda dukiyar attajirin da ya fi kowa kudi a Afrika ta ragu bayan da aka samu ragi a darajar Naira a kasuwar duniya a cikin kwanakin nan.
Wani matashi dan Najeriya ya yi tagumi bayan siyan katin N35000 cikin rashin sani yayin da ya so siya na N3500 don yin amfani da shi a wayarsa haka kawai.
Labarai
Samu kari