Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Abdul-Samad Rabiu ya ziyarci Bola Ahmed Tinubu domin yi masa gaisuwar bikin karshen shekara. BUA ya ce a kan N3500 ake bada sarin siminti kuma ba zai tashi ba.
Wani jami'in hukumar NSCDC, Abubakar Nurudeen, ya rasa ransa sakamakon taka wani abun fashewa bisa tsautsayi a jihar Borno ranar Alhamis da ta gabata.
Ambasada M. Z Anka ya rasu da safiyar yau Juma'a bayan fama da gajeriyar jinya, marigayin shi ne mahaifin kwamishinar Kiwon Lafiya a jihar Zamfara.
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
Wani matashi dan Najeriya ya nuna damuwarsa a soshiyal midiya bayan masoyiyarsa ta girkawa danginsa su 70 abinci mai gishiri. Jama’a sun yi martani.
Shugaban kasa, Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima sun samu karramawar sarautar gargajiya a jihar Abia yayin da Godswill Akpabio shi ma ya samu sarauta.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Prince Olagunsoye Oyinlola ya kadu bayan sanar da rasuwar addarsa mai suna Victoria Popoola wacce ta shafe shekaru 87 a duniya.
IGP Egbetokun ya isa garin Jos don ganawa da Gwamna Caleb Mutfwang yayin da ya yi umurnin tura tawagar tsaro da kayan aiki sannan AIG na Zone 4 ya koma jihar Filato.
Rahotanni sun bayyana cewa tsagerun yan bindiga sun kashe yan sanda biyu yayin da suka farmaki ayarin jagoran PDP a jihar Anambra, Chris Uba jiya Alhamis.
Labarai
Samu kari