Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Rundunar 'yan sandan Kano ta cafke mutum uku da suka yi yunkurin tayar da zaune tsaye yayin da yan kasuwar magani suka fara kwashe kayan su zuwa sabuwar kasuwar KEC.
Kungiyar kwadago ta yi zargin cewa ta gano wani shiri da aka yi na kai hare-hare kan 'yan kungiyarta da za su gudanar da zanga-zangar lumana a fadin kasar.
Awanni kadan bayan gargadi daga hukumar 'yan sanda, da safiyar yau Litinin ce 26 ga watan Faburairu aka barke da zanga-zanga a jihar Legas kan halin da ake ciki.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi jami’an SSO da aka dauka don kula da ingancin ilimi a jihar kan kula da ayyukansu inda aka musu barazana kan alawus.
Wasu kungiyoyin fararen hula guda 65 sun janye daga shiga zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa ta shirya aa fadin kasar nan kan tsadar rayuwa.
A wani kazamin rikici da ya barke a Zamfara, kungiyar Ado Allero ta kashe akalla manyan ‘yan bindiga biyar da mayakan su 48. Yan bindiga na neman Allero ruwa a jallo
Masu yi wa kasa hidima (NYSC) sun mika kukansu ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan wuyar da suke sha saboda tsadar rayuwa. Sun bukaci a kara musu alawus.
Mummunan harin sojoji ya ga bayan wasu shugabannin ‘yan bindiga. Sojoji sun cigaba da murkushe ‘yan bindiga, an hallaka jiga-jigan miyagu 30 a tashi daya.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi wa jama’a karin haske game da ayyukan ‘yan damfara da ke yaudarar masu neman aiki a kasar.
Labarai
Samu kari