Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da mutum 23 a kauyen Kawu da ke yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun tuntubi yan uwansu. Sun nemi kayan abinci da babura 5.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya shirya yakar matsalolin kwacen waya da kuma ta'ammali da miyagun kwayoyi da ya yi katutu a fadin jihar baki daya.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo, ya aike da wasika zuwa ga hukumar da'ar ma'aikata kan dalilinsa na kin amsa gayyatar da aka yi masa.
Ministan ayyuka zai kashe sama da N1.03tr a maimakon N657bn da Bola Tinubu ya gabatar a kundin kasafi. Za a ji Sanatoci da ‘Yan Majalisa sun yi kari.
Ana binciken tsohuwar Ministar jin-kai watau Sadiya Umar-Farouq da Betta Edu. Akanta Janar ta shiga hannun EFCC domin jin yadda aka taba N3bn daga asusun COVD-19
Shugaban kwamitin da aka kafa domin gyara harkar haraji ya ce sun dauke kimanin N8tr daga cikin aljihun wasu mutane, sun shiga baitul-mali daga cire tallafin fetur.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana dalilin tashin abin fashewa a birnin Ibadan a jihar Oyo. Gwamnan ya ce laifin masu hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba ne.
Bankunan Access, First Bank da Zenith na daga cikin bankunan da ke da albashin ma'aikata mafi tsoka a watanni tara na farkon 2023 har zuwa shekarar 2024.
Wani jigon jam'iyyar NNPP ya ce idan Kwankwaso ya ce magoya bayansa su fada wuta, za su fada ba tare da kayayyakin ba. Kwankwaso shi ne tsohon gwamnan jihar Kano.
Labarai
Samu kari