A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wata kotu a jihar Bauchi ta garkame wani matashi, Yusuf Aminu a gidan yarin a shekaru uku saboda ya gaza biyan bashin naira miliyan 1.6 da ya karba a bankin FCMB.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da neman wasu shahararrun yan TikTok su shida a jihar. Hukumar na nemansu ne bayan sun aikata sabuwar badala.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wanda ake tuhuma kan wawushe N4bn.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya isa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja kan zargin badakalar makudan kudade har naira biliyan hudu a jihar.
Wata babbar kotu a Kano ta saka ranar 29 ga watan Maris don yanke hukunci kan dan China, Mr Geng da ake zargin ya kashe budurwarsa Ummukulsum a gidansu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya umarci dukkanin jami'an gwamnatinsa da masu rike da mukaman siyasa su bayyana kadarorinsu ga hukumar CCB.
Gwamnatin jihar Kano ya bayyana dalilin ware makudan kudade a bangaren ilimi don inganta rayuwar al'ummar jihar da sauran bangarori masu muhimmanci.
Wani mai bada shaida da hukumar EFCC ta gayyato, ya tona Winifred Oyo-Ita inda ake sshari’a da hukumar EFCC bisa zargin cin wasu kudi ta hanyar da ba ta halatta ba
Dakarun sojoji sun samu nasarar ragargazar yan ta'adda a jihar Kebbi. Dakarun sojojin sun kuma ceto mutanen da yan ta'addan suka yi garkuwa da su.
Labarai
Samu kari