Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya ce Mary Habila ta kira saurayinta kafin rasuwarta tana korafin zubar jini daga hanci, inda ta roƙe shi kada ya katse wayar.
Mahara sun yi ajalin Dagacin Riruwai da ke karamar hukumar Toro a jihar Bauchi bayan sun yi garkuwa da shi na tsawon kwanaki kafin daga bisani suka hallaka shi.
Wani dan kunar bakin wake ya salwantar da ransa bayan ya tayar da ban din da ke tattare da shi a jihar Borno. Wasu mutum biyu sun jikkata sakamakon tada bam din
Rahotannin sun bayyana cewa wasu sojoji dauke da muggan makamai sun mamaye yankunan gabar tekun jihohin Bayelsa da Delta a ranar Lahadi, 18 ga watan Maris.
Mummunar gobara ta tashi a babbar kasuwa da ke jihar Sokoto inda ta kone kadarorin miliyoyi wanda har zuwa yanzu ba a tantance asarar da aka yi ba.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ke dauke da makamai sun kai sabon harin ta'addanci cikin dare a jihar Kaduna. 'Yan ta'addan sun yi awon gaba da mutum 87.
Musa Iliyasu Kwankwaso babban jigo a jam'iyyar APC ta jihar Kano, ya bukace 'yan majalisun Arewa da kada su bari zargin cushe a kasafin kudi ya raba kansu.
'Yan majalisa takwas da majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatar da su sun ce 'yan daba na farautar rayuwarsu saboda sun fallasa ta'azzarar tsaro a jihar.
Ned Nwoko, sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, ya bayyana cewa ya samu kudin ayyukan mazaba da suka kai Naira biliyan daga kasafin kudin da aka raba wa 'yan majalisu
Jami'an tsaro na 'yan sa kai, sun samu nasarar tura kasurgumin shugaban 'yan bindigan, da ya dade yana addabar mutane a jihar Katsina zuwa lahira.
Labarai
Samu kari