A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Ola Olukoyede,shugaban hukumar EFCC, na fuskantar barazanar dauri a magarkama. An tattaro cewa Olukoyede da hukumar EFCC sun ki bin wani umurnin kotu.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Anambra, Anayo Nnebe ya riga mu gidan gaskiya ya na shekaru 61 a duniya a daren jiya Talata 23 ga watan Janairu a birnin Awka.
Bayanai sun bayyana kan yadda kungiyar dattawan Yarbawa ta Afenifere ta tsige Ayo Adebanjo a matsayin mukaddashin shugabanta a gidan jagoranta, Pa Reuben Fasaranti.
Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya ce bin diddigi da ka'ida ya jawo wa Isa Pantami bakin jini a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Rahotanni sun nuna cewa an kashe rayukan mutane sama da 30 da safiyar Laraba a ƙaramar hukumar Mangu duk da gwamnatin Filato ta sanya dokar zaman gida.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Femi Adesina ya bayyana yadda ya hakura da zuwa coci saboda Fasto ya zagi Buhari a birnin Tarayya Abuja.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar LP a zaben gwamnan 2023 a jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour, ya tabbatar da biyan kudin da tsohon ma’aikacin matarsa ke bin ta.
Rundunar ƴan sandan FCT Abuja ta ce wani abun kwashe shahara na karfe ne ya yi bindiga sakamakon ɗaukar zafi fiye da kima a Anguwar Maitama da ke Abuja.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Labarai
Samu kari