An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
Abokiyar aikin Mary Habila budurwar da ta mutu a gidan Ministan ayyuka, ta bayyana abubuwan da suka faru. Ta ce ta yi bayani ne ba tare da an matsa mata lamba ba.
Cif Ikechukwu Nnadi wanda aka fi sani a Andy Best, shahararren mai shirya fina-finai a Najeriya ya mutu a wani asibitin Owerri, babban birnin jihar Imo.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya ki amincewa da saka kwai a jerin abincin da za a siyar a farashi mai rahusa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa ta iya yiwuwa wasu sojojin haya daga kasar waje ne suka shigo suka kashe sojoji 17.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi jihar, da kuma hanyoyin da za a bi domin kawo karshenta.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan kisan gillan da aka yi wa sojoji.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gargadi matasa da su guji tada zaune tsaye a cikin watan Ramadan, musamman a lokacin gudanar da wasannin al’ada na “tashe”.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta ki amincewa da bukatar neman beli da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya gabatar.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana yadda Shugaba Tinubu ya damu kwarai da matsalar jihar inda ya ce kullum ya na kiransa sau hudu kan lamarin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama ya halaka shugaban ‘yan bindiga a jihar Zamfara, Kachallah Damina, da mayakansa da dama.
Labarai
Samu kari