Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A garin Suleja ne, jihar Neja, aka samu wani malamin makarantar Islamiyya mai suna Mallam Nura, ya lakadawa dalibinsa dukan tsiya har ta kai ga ya farfasa masa jiki.
Wata matashiya yar Najeriya ta baje kolin arziki da nasarorin da ta samu a shekaru 24. Ta ce ta yi aure ta mallaki mota, gidan mai kuma miloniya ce a kuruciyarta.
Gawurtaccen mai garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, ya musanta ƙaifin da yan sanda suke tuhumarsa da shi. Ya ce shi dan fanshi da makami ne.
Al'ummar da ke zaune a karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato sun zargi jami'an tsaron jihar na 'Operation Rainbow' da aikata laifukan kisan kai da kona gidaje.
Dan China, Frank Geng Quangrong, da ake tuhuma da kashe budurwarsa Ummukulsum Sani Buhari, ya musanya kashe ta da gangan, kuma ya roki kotu ta yi masa sassauci.
Reno Omokri ya bayyana cewa mayar da manyan ofisoshin CBN da FAAN zuwa Legas da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta yi ba zai illata yan arewa ba.
Wasu miyagun yan bindiga dauke da makamai sun kai wani sabon hari a jihar Benue. Yan bindigan a yayin farmakin na su sun salwantar da rayuka tare da tafka barna.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jos ta ki amincewa da bukatar PDP don dakatar da kakakin Majalisar jihar daga kin tabbatar da sabbin 'yan Majalisun APC 16.
Gwamnan Legas ya bar ofis a asirce, ya tafi bikin da wata mai kudi ta shirya a kasar waje. Makudan kudi sun yi ciwo a wannan biki da aka yi a tsibirin Grenada.
Labarai
Samu kari