Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Jami'yyar APC mai mulkin Najeriya ta zargin jam'iyyun adawa da ingiza mutane don yin zanga-zanga a biranen kasar musamman zanga-zangar da aka yi a Kano da Neja.
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta bayyana cewa tana neman daya daga cikin jami’anta, Sufeta Audu Omadefu bisa zargin ya aikata kisan kai ya tsere.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wani rikakken dan bindiga da ya tsero daga jihar Kaduna. 'Yan sandan sun kwato dabbobi masu yawa.
Hukumar EFCC ta kulle asusun bankin dan uwan Ministan Buhari, Hadi Sirika mai suna Abubakar Ahmed Sirika dauke da biliyan uku kan badakalar biliyan takwas.
Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin hako mai a rijiyoyin Kolmani da ke tsakanin Bauchi da Gombe. Sanatan PDP ya ce an gamu da tsaiko a aikin, amma za a cigaba.
An bukaci Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da manufofin APC. ‘Dan takaran shugaban kasar a zaben 2019 yana so gwamnatin Bola Tinubu tayi wa tsarin mulki kwaskwarima
Rabaran Ejike Mbakah na cocin AMEN ya yi gargadi ga Shugaban kasa Bola Tinubu da ‘yan siyasa. Ya tuna yadda ya yi hasashen yunwa a kasar shekaru biyu da suka gabata.
Za a ji yadda sabon tsarin CBN zai jawo karin tsadar kaya a Najeriya. Wani malamin makaranta kuma masanin tattalin arziki ya fada mana illar tashin farashin Dala.
Gwamnan Kano yana neman yadda farashin abinci zai sauko kafin watan azumi. Abba Kabir Yusuf ya yi alkawari zai raba abinci ga masu karamin karfi a kowace mazaba.
Labarai
Samu kari