Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Gwamnati ta tsokano ‘yan kwadago, ana barazanar rikita kasa saboda kudin lantarki. Ana da labari cewa ana barazanar shirya zanga-zanga da yin kara a kotu.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce jam’iyyar APC da kuma PDP sun gaza wajen jagorantar jama’a. Ya kuma yi magana kan matsalar tsaro a Nijeriya.
Kungiyar IMN ta yi ikirarin cewa jami'an tsaro sun kashe ƴan shi'a huɗu a arangamar da ta faru a Kaduna ranar Jumu'a, kakakin ƴan sanda ya musanta.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta sanar da samun nasarar ceto mutum 100 da aka yi garkuwa da su tare da hallaka miyagun 'yan bindiga mutum biyar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan farmaki a jihar Kogi inda suka hallaka mutane da dama tare da kona gidaje masu tarin yawa a yayin harin.
Hukumar Alhazai ta kasa( NAHCON) ta sanar da yawan maniyyatan Najeriya da zau gudanar da aikin Hajjin bana a shekarar 2024. Ta ce sama da mutum 50,000.
Basussukan waje da jihohin Najeriya suka ciyo a shekarar 2023 ya karu da kaso 3.36% daga wanda suka ciyo a shekarar 2022. Jihohi 10 na kan gaba a jerin.
Atiku Abubakar ya soki yadda aka kara farashin shan lantarki. Atiku ya ba gwamnati shawarwarin yadda yake ganin ya kamata a bi wajen gyara harkar wutar lantarki.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa EFCC ta sake shigar da sababbin tuhume-tuhume na cin hanci kan tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Labarai
Samu kari