Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Jimillar basussukan da ake bin gwamnatin tarayya da na jihohi na iya haura naira tiriliyan 107.38 nan ba da jimawa ba bayan amincewa da sabon rance ga gwamnati.
Babban jigon jam'iyya mai kayan daɗi, Farfesa Geoff Onyejegbu, ya ce idan Kwankwaso ya zama shugaban ƙasa, ƴan Najeriya sun gama kuka kan matsalar tsaro.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Delta ta lashe dukkan zabukan kujerun Majalisar jihar da aka gudanar a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a jihar.
Yan sanda sun yi nasarar damke mutum shida, maza huɗu da mata biyu, bisa zargin garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, sun kwato makamai da kayayyaki.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga jama'ar jihar Yobe bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Sanata Bukar Abba Ibrahim a Saudiyya.
Shahararren jarumin fina-finan Nollywood, Jimi Solanke ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 81 a duniya bayan ya sha fama da doguwar jinya a Ogun.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta cafke wani babban fasto bisa zarginsa da laifin damfarar mabiyansa makudan kudi har N1.3bn.
An yi garkuwa da wasu matafiya daga Umuahia na jihar Abia a cikin wasu manyan motocin alfarma guda biyu a karamar hukumar Olalamaboro ta jihar Kogi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce da kansa zai je na gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan halin yunwa da wahalar da ƴan Kano ke ciki ga azumi na zuwa.
Labarai
Samu kari