Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana rufe kwamitin nan da ya yi aikin bincike a babban bankin Najeriya karkashin tsohom gwamna, Godwin Emefiele.
Da misalin karfe 1 na daren ranar Juma'a aka ruwaito wasu 'yan bindiga sun farmaki masu zuwa sallar Tahajjud a kauyen Kuta da ke Minna, babban birnin jihar Neja.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Bincike ya nuna cewa ikirarin da wasu suka yi a shafukan sada zumunta cewa Dala ta karye zuwa N650 a watan Afrilu ba gaskiya bane, har yanzu farashin ya haura N1000.
Babbar Kotun Tarayya da ke Legas ta sanya 9 ga watan Afrilu a matsayin ranar yanke hukunci kan ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky.
A safiyar yau Juma'a ne mahaifiyar mataimakin gwamnan jihar Kwara, Mama Ena Maud Alabi ta rigamu gidan gaskiya, Gwamna AbdulRazaq ya mika sakon ta'aziyya.
Mutane sun shiga fargaba bayan wata babbar mota ta kauce hanya tare da kutsawa cikin masallaci bayan idar sallar tahajjud a jihar Neja da ke Arewacin Najeriya.
Hukumar jin daɗin alhazan Najeriya NAHCON ta gargaɗi mahajjata su yi hattara da wasu mutane da ke neman su kara kuɗim hajji wanda hukumar ba ta umarta ba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya jaddada buƙatar samar da hanyar da mutane za su dogara da kansu idan har ana son magance matsalar yunwa.
Labarai
Samu kari