Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Tsohon gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya shawarci Alhaji Yahaya Bello da ya daina wasan buyan da yake yi, ya fito ya kai kansa ga hukumar EFCC.
Kwamitin binciken shari'a da gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa, zai fara zamansa domin binciken gwamnatin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Al-Masaakin wata gidauniya ce da ta tallafawa marasa karfi yayin Ramadan. A rahoton nan, mun kawo hirar da aka yi game da kokarin Al-Masaakin a jihohin Najeriya
Gwamna Umar Bago na jihar Neja ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan hadiminsa a bangaren kwadago, Kwamred Muhammad Adam Erena bayan rasuwarsa a yau Lahadi.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan bindiga ne sun kashe daya daga cikin kodinetocin yakin zaben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa a kofar gidansa da ke Akoko.
An bude gidan wasan dabe da raye-raye na farko a cibiyar al'adu ta Sarki Fahad da ke a birnin Riyadh inda aka kaddamar da wasan dabe na Zarqa Al Yamama.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan da suka addabi mutane a jihar Neja. An hallaka tsagerun tare da lalata maboyarsu.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya kawo mafita kan yadda za a dakile matsalar tsaron kasar inda ya ce hadin kai ne kadai zai kawo karshenta.
Babbar kotun tarayya ta yanke hukunci kan karar da 'yan shi'a suka shigar na zargin 'yan sanda sun kashe masu yara uku a Zariya. Kotu ta ci tarar wadanda ake kara.
Labarai
Samu kari