Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana yadda Shugaba Tinubu ya damu kwarai da matsalar jihar inda ya ce kullum ya na kiransa sau hudu kan lamarin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama ya halaka shugaban ‘yan bindiga a jihar Zamfara, Kachallah Damina, da mayakansa da dama.
Stanley Ekezie, wani jigo a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ya ce masu zaɓe ne suka jefa Najeriya a mawuyacin halin da take ciki ta hanyar zaben gurbatattun 'yan siyasa.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da mutane 16 daga hannun 'yan ta'adda a kauyen Tantatu da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP), Peter Obi, ya bi sahun Musulmi a babban masallacin Juma’a na Maraba-Nyanya a Abuja domin ayi buda baki da shi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ɗan yi gyare gyare a naɗin tawagar waɗanda za su ja ragamar hukumar almajiri da yara marasa zuwa makaranta ta ƙasa.
Yayin da ake fama da matsalar 'yan bindiga a Arewa, Sheikh Ahmed Gumi ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta yi afuwa da kuma sulhu da maharan domin dakile rashin tsaro.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya ƙaddamar da fara rabon kayayyakin agaji ga talakawa, gajiyayyau, marayu, mata da matasa karo na biyu a faɗin jihar ranar Litinin.
Wasu ɓarayin babura sun yi awon gaba da baburan jama'a yayin da ake tsaka da sallar tarawihi a kauyen Paso da ke ƙaramar hukumar Gwagwalada a Abuja.
Labarai
Samu kari