Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya idan gwamnati bata janye karin kudin wuta da ta yi ba zuwa ranar Lahadi, 12 ga watan Mayu
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada yaron Nyesom Wike, Injiniya Chukwuemeka Woke a matsayin babban daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin Development.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cafke wani soja mai suna Mubarak Yakubu boye da makamai cikin buhun shinkafa. Kakakin rundunar ne ya bada sanarwar.
Wani mai kasuwancin siyar da wayoyin hannu a Mararaba jihar Nasarawa, Abdullahi Mohammed ya shaidawa kotu yadda yaro ya sayi babbar waya a wurinsa.
Babban bankin kasa CBN ya bukaci bankunan kasuwanci a jihar Kano da su shiga cikin tsarin nan na bada bashin noma domin bunkasa fannin noma a kasar nan.
Tsohon ɗan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya gamu da hatsarin mota a jihar Kaduna inda kaninsa, Ibrahim Babangida ya riga mu gidan gaskiya.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya bayyana a gaban kotu kan zargin badaƙalar N7.2bn. Sirika ya yi magana kan yiwuwar tafiya gidan kurkuku.
Hukuma mai yaki da cin hanci da rashawa (ICPC) ta daure kwamandan NSCDC shekara biyar bisa laifin karban kudi domin samawa mutane aikin gwamnati.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kasje mutum huɗu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Ƙayarda a jihar Plateau.
Labarai
Samu kari