Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Yayin da matsalar safarar kwayoyi ta addabi kasar Najeriya, Majalisar Dattawa ta amince da dokar hukuncin kisa kan masu mu'amala da siyar da kwayoyi .
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya nada tsohon gwamnan jihar, Sa'idu Dakingari a matsayin Amirul Hajji na wannan shekara domin jigilar mahajjata.
Fadar shugaban kasa ta saki bidiyon Bola Ahmed Tinubu yana tafiya zuwa ofis dinsa tun bayan dawowarsa gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje.
Hatsarin iskar gas ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a Lagos tare da jikkata mutane uku. Rundunar yan sanda jihar sun tabbatar da faruwar lamarin.
An shiga jimami a unguwar Gama B dake jihar Kano bayan an tsinci gawar wani magidanci, Bello Bukar Adamu a karamar hukumar Kumbotso da ya bar gida ranar Lahadi.
Rundunar yan sanda da rundunar sojojin Najeriya sun karyata labarin da ke yawo cewa an khe jami'an sojoji 21 a jihar Anambra, sun ce IPOB ce ke yaɗa farfaganda.
Majalisar wakilai ta fara gudanar da bincike kan kwangilar aikin gina babban titin da ya taso daga Legas zuwa Calabar. Majalisar na zargin akwai lauje cikin nadi.
Kungiyar matasan Arewa ta NEYGA ta bukaci Sanata Ali Ndume ya msyar da hankali kan abin da ya kai shi majalisa ba ya tsaya yana wasu kananan kalamai ba.
Hedikwatar tsaro ta karbi sababbin motocin yaki masu sulke guda 20 daga hannun ma'aikatar tsaro. Ana sa ran motocin za su kara taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Labarai
Samu kari