Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
An shiga tashin hankali bayan wasu 'yan bindiga sun farmaki ma'aikatan kamfanin simintin Dangote da ke jihar Edo inda suka sace da dama da raunata wasu.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ɗauri damarar maka tsohon gwamnan CBN a gaban kotu kan badakalar sauya Naira.
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattijai, Rufa'i Hanga ya bayyana dalilan da suka sa shi raba likkafani da tukwane ga al'ummar mazabarsa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin tallafawa masu hidimar kasa domin samar da matasa masu sana’akamar yadda Dr. Jamila Ibrahim ta bayyana.
Kwamishinan 'yan sandan Kano ya bayyana cewa daurarru kimanin 400 dake gidan yarin kurmawa a Kano ba su san makomarsu ba. Da yawansu takardar tuhumarsu ta bata.
Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kani, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce ƴan sanda sun yi kokarin raba faɗan da ya kaure tsakanin ƴan daba a Tarauni.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sababbin kwamishinoni 2 na hukumar kidaya ta ƙasa gabanin fara taron majalisar zartarwa ta ƙasa a Aso Villa
Dakarun sojoji na 'Operation Whirl Punch' sun hallaka wasu hatsabiban 'yan bindiga hudu ciki har da kasurgumin ɗan ta'adda, Dogo Bangaje a jihar Kaduna.
Wani rikice ya barke a jami'ar Ibadan yayin da dalibai ke gudanar da zanga zanga kan karin kudin makaranta. Rundunar sojin da ke jamia'ar sun kama dalibai hudu.
Labarai
Samu kari