Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Niger ta yi nasara kan bata garin da ke musanyawa mutanen katin cirar kudi na ATM. Suna dauke da katunan ATM 42 lokacin kamensu.
Sarkin Yarabawa Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi ya yi kira ga yarsa sarauniya Adeola Adeyeye kan ta fitar da miji yayin da take bikin cika shekaru 30 a duniya.
Yan bindiga sun kai hari anguwar Shagari da ke Dei- Dei a birnin tarayya Abuja tare da yin garkuwa da jami'in kwastam da matarsa da 'ya'yansa guda uku.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi jimamin kisan sojoji 2 wanda ƴan bindiga suka yi a wani mummunan hari a a Aba, ya yi alƙawaɗin goyon bayan gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Dalibi daya ya mutu, sannan an lalata kadarori da dama a lokacin da gobara ta tashi a makarantar Bishop Crowther Memorial, Awka, babban birnin jihar Anambra.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta yi fatali da bukatar da Tukur Mamu ya gabatar a gabanta kan mayar da shi gidan yarin Kuje.
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Tsohon ministan ministan tattalin arziki na zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi hamdaLah bayan babban bankin Najeriya ya janye harajin tsaron yanar gizo.
Labarai
Samu kari